32
SU WANE NE SUKE YIN NUFIN JEHOBAH A YAU?

Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

  • Upload
    dotu

  • View
    303

  • Download
    4

Embed Size (px)

Citation preview

Page 1: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

SU WANE NE SUKE YINNUFIN JEHOBAH

A YAU?

Page 2: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

SHA

IDU

NJE

HO

BA

H SU WANE NE NE MU?Darasi na 1-4

Akwai Shaidun Jehobah a �asashe 239,kuma su mutane ne da suka fito daga �abi-lu da al’adu dabam-dabam. Mene ne ya sawa�annan mutanen da suka fito daga wu-rare dabam-dabam suke da ha�in kai? Suwane ne ne Shaidun Jehobah?

AYYUKANMUDarasi na 5-14

An san mu da aikin wa’azi. Muna yin taro aMajami’un Mulki domin mu yi ibada kumamu yi nazarin Littafi Mai Tsarki. Yaya akegudanar da taron, kuma su wane ne za suiya halartan taron?

�UNGIYARMUDarasi na 15-28

�ungiyar addini ce da ke fa�in duniya,kuma ba ta cin riba ba ce, mutanen da kebin ta suna bauta wa Allah da son rai. Yayaaka tsara �ungiyar nan, ta yaya ake tafiyarda ita, kuma ta yaya ake samun ku�in daake gudanar da ayyukanta? Tana yin nufinJehobah a yau kuwa da gaske?

YADDA ZA A YI AMFANI DAWANNAN �ASIDARKa yi amfani da ’yan mintoci a kowane makodon ka bincika �aya daga cikin darussan da kegaba, kuma ka amsa tambayoyin bita. Kamaryadda aka ce a akwatunan “Ka �ara Bincike,”ka �o�arta ka san ko su wane ne mu, ka sanayyukanmu, kuma ka ga yadda �ungiyarmu takecika aiki.

˘ 2012, 2014 WATCH TOWER BIBLE AND TRACT SOCIETYOF PENNSYLVANIASu Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?MawallafaWATCHTOWER BIBLE AND TRACT SOCIETYOF NEW YORK, INC.Brooklyn, New York, U.S.A.Bugun Maris na 2015Wannan �asidar ba ta sayarwa ba ce. Sashe ce ta aikinilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda aketallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai.Sai dai ko an ba da alama, an �auko dukan Nassosin da akayi amfani da su ne daga Littafi Mai Tsarki Cikin TsohuwarHausa a Sau�a�e.Inda aka samo hotuna: Darasi na 4, Symmachus fragment:¨ONB/Wien, G 39777Who Are Doing Jehovah’s Will Today?Hausa ( jl-HA)Printed in NigeriaAn Buga a Nijeriya

Page 3: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Allah yana so mu zauna lafiya, cike da farin ciki aAljanna a duniya, har abada!

Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai Tsar-ki ya nuna cewa hakan zai yiwu a �ar�ashin Mulkin Allah, kumaAllah yana so dukan mutane su koya game da wannan Mulkinda kuma nufin Allah a gare mu.—Zabura 37:11, 29; Ishaya 9:7.

Allah yana so mu amfana.

Kamar yadda mahaifin kirki yake yi wa ’ya’yansa fatan alheri,hakazalika, Ubanmu na sama yana so mu kasance masu farinciki har abada. (Ishaya 48:17, 18) Ya yi alkawari cewa duk ‘wan-da ya yi nufin Allah zai zauna har abada.’—1 Yohanna 2:17.

Allah yana so mu bi tafarkinsa.

In ji Littafi Mai Tsarki, Mahaliccinmu yana so ya “koya manatafarkunsa” domin mu yi “tafiya cikin hanyoyinsa.” (Ishaya 2:2, 3) Allah ya tsara ‘wata jama’a domin sunansa,’ wadda za tasanar da nufinsa a fa�in duniya.—Ayyukan Manzanni 15:14.

Allah yana so mu bauta masa cikin ha�in kai.

Maimakon ta jawo rashin jituwa a tsakanin mutane, bauta maitsarki da muke yi wa Jehobah tana sa mutane su kasance daha�in kai kuma su so juna. (Yohanna 13:35) Su wane ne a yausuke koya wa maza da mata a ko’ina yadda za su bauta wa Al-lah cikin ha�in kai? Muna �arfafa ka ka bincika amsar wannantambayar a cikin �asidar nan.

Mene Ne Nufin Allah Ga Mutane?

KA �ARA BINCIKE

Ka yi nazarin Littafi Mai Tsarkida mu.Shin, ka soma nazarin Littafi MaiTsarki da Shaidun Jehobah kuwa?Idan ba ka soma ba, za ka so su yinazarin Littafi Mai Tsarki da kai a gi-danka? Kyauta ce suke nazarin. Zaka ga cewa hakan kyakkyawar hanyace da za ta sa ka kusace Allah.

Ka kar�i littattafai kyauta.Kana iya aika wasi�a zuwa �ayadaga cikin jerin adireshin da ke ban-gon �arshe na �asidar nan kuma kace a tura maka littafin da kake so ayarenka, wanda zai taimaka makaka fahimci Littafi Mai Tsarki.

Kana iya sanin mu ta intane.Ka shiga dandalin Yanar Gizo naShaidun Jehobah. Za ka iya karantaLittafi Mai Tsarki a wurin kuma zaka iya duba ko kuma ka buga littat-tafanmu da dama a harsuna samada 700.

www.jw.org/ha

Page 4: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Shaidun Jehobah nawa ne ka sani? Mai yiwuwa wasu dagacikinmu ma�wabtanka ne ko abokan aikinka ko kuma ajinku�aya a makaranta. Wata�ila mun ta�a tattauna Littafi MaiTsarki da kai. Su wane ne ne mu, kuma me ya sa muke gayawa mutane a fili abubuwan da muka yi imani da su?

Mu mutane ne kamar ka. Mun fito ne daga al’ummai daal’adu dabam-dabam. Wasu daga cikinmu suna bin waniaddini ne a da, wasu kuma ba su yi imani da Allah ba a da.Amma kafin mu zama Shaidu, mun zauna kuma mun bincikakoyarwar da ke cikin Littafi Mai Tsarki sosai. (Ayyukan Man-zanni 17:11) Mun amince da abin da muka koya, sa’an nanmuka yanke shawarar bauta wa Jehobah Allah.

Muna amfana daga nazarin Littafi Mai Tsarki. Kamar sauranmutane, muna fama da matsaloli da kuma kasawarmu.Amma domin muna bin �a’idodin Littafi Mai Tsarki a rayu-warmu ta yau da kullum, hakan ya inganta rayuwarmu sosai.(Zabura 128:1, 2) Wannan yana �aya daga cikin dalilan da yasa muke gaya wa mutane abubuwa masu kyau da muka koyadaga Littafi Mai Tsarki.

Muna yin abubuwan da Allah ya ce. Abubuwan da mukekoya daga Littafi Mai Tsarki, tare da fa�in gaskiya da yin al-heri suna kyautata lafiyar jikinmu kuma suna sa mu darajamutane. �a’idodin da ke cikin Littafi Mai Tsarki suna sa mu-tane su zama masu kirki, kuma suna �arfafa ha�in kai dahalaye masu kyau a cikin iyali. Domin mun san cewa “Allahba mai-tara ba ne,” mun �auki kanmu kamar iyali gudawadda ta yi imani da abu guda. Ko da yake mu ma�wabtan-ka ne, muna da abin da ya bambanta mu da sauran mutane.—Ayyukan Manzanni 4:13; 10:34, 35.

˛ Kamar sauran mutane, wa�anne abubuwa ne ke shafan ShaidunJehobah?˛ Wa�anne halaye masu kyau ne Shaidun Jehobah suka koya daga yinnazarin Littafi Mai Tsarki?

1Su Wane Ne Shaidun Jehobah?

Denmark

Taiwan

Benezuela

Indiya

Page 5: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Mutane da yawa suna tunanin cewa Shaidun Jehobah sunanwani sabon addini ne. Amma, shekaru sama da 2,700 dasuka shige, an kwatanta bayin Allah maka�aici mai gaskiya amatsayin ‘shaidunsa.’ (Ishaya 43:10-12) Kafin shekara ta1931, an san mu da sunan nan �aliban Littafi Mai Tsarki. Meya sa muka soma amfani da sunan nan Shaidun Jehobah?

Sunan yana bayyana ko wane ne Allahnmu. Rubutu na dana Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa sunan Allah, Jehobah, yabayyana fiye da sau dubu bakwai a cikin Littafi Mai Tsarki. Ansauya wannan sunan da la�abi kamar Ubangiji ko kuma Allaha cikin fassarar Littafi Mai Tsarki da yawa. Amma, tun da cansa’ad da Allah yake bayyana kansa, ya gaya wa Musa cewasunansa Jehobah, ko Yahweh in ji wasu fassarar Littafi MaiTsarki, kuma ya ce: “Wannan shi ne sunana har abada.”(Fitowa 3:15) Ta hakan, Ya bambanta kansa daga dukanallolin �arya. Muna alfahari cewa muna amsa suna mai tsarkina Allah.

Sunan yana kwatanta aikin da muke yi. Tun daga zamaninHabila, adali na farko, mutane da yawa sun yi wa’azi gameda bangaskiyarsu ga Jehobah. Da shigewar shekaru, mutanekamar su Nuhu da Ibrahim da Saratu da Musa da Dauda dadai sauran su, sun kasance cikin wannan “taron shaidu” maigirma. (Ibraniyawa 11:4–12:1) Kamar yadda mutum zai iyaba da shaida a kotu a madadin wani marar laifi, mun �uduramu bayyana gaskiya game da Allahnmu.

Muna yin koyi ne da Yesu. Littafi Mai Tsarki ya kira shi“amintaccen mashaidi mai-gaskiya.” (Ru’ya ta Yohanna 3:14)Yesu ya ce ya ‘sanar da sunan Allah’ kuma ya ci gaba da ‘bada shaida ga gaskiya’ game da Allah. (Yohanna 17:26; 18:37)Saboda haka, wajibi ne mabiyan Kristi na gaskiya su kasancemutanen da suke amsa sunan Jehobah, kuma su sanar da su-nan ga mutane. Abin da Shaidun Jehobah suke yi ke nan.

˛ Me ya sa �aliban Littafi Mai Tsarki suka soma amfani da sunan nan,Shaidun Jehobah?

˛ A wane lokaci ne Jehobah ya soma samun shaidu a duniya?

˛ Wane ne “amintaccen mashaidi mai gaskiya”?

2Me Ya Sa Ake Kiran MuShaidun Jehobah?

KA �ARA BINCIKE

Idan ka ha�u da Shaidun Jehobaha yankinku, ka �o�arta ka san susosai. Ka tambaye su: “Me ya sakuka zama Shaidun Jehobah?”

Nuhu

Ibrahimda Saratu

Musa

Yesu Kristi

Page 6: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Littafi Mai Tsarki ya yi annabci cewa bayan mutuwar Kristi,malaman �arya za su taso a tsakanin Kiristoci na farko kumasu gur�ata gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki. (AyyukanManzanni 20:29, 30) Hakan ya faru da shigewar lokaci. Sunha�a koyarwar Yesu da ra’ayoyin arna, kuma hakan ya haifarda Kiristanci na �arya. (2 Timotawus 4:3, 4) Ta yaya za mukasance da tabbaci cewa mun san ainihin abin da Littafi MaiTsarki yake koyarwa a yau?

Lokaci ya yi da Jehobah zai bayyana gaskiya. Jehobah yaannabta cewa a ‘kwanakin �arshe, ilimi na gaskiya za ya �a-ru.’ (Daniyel 12:4) A shekara ta 1870, wasu masu neman gas-kiya sun fahimci cewa yawancin abubuwan da ake koyarwa acoci ba sa cikin Nassi. Sai suka soma bincike don su fahimciainihin abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa, kuma dataimakon Jehobah, sun fahimci gaskiyar.

Mutane masu son gaskiya sun bincika Littafi Mai Tsarkisosai. Wa�annan �alibai na Littafi Mai Tsarki da suka gabacemu sun yi amfani ne da tsarin nazari da muke bi a yau. Suntattauna batutuwan da ke cikin Littafi Mai Tsarki bi da bi.Idan suka ga wani fanni na Littafi Mai Tsarki mai wuyar fa-himta, sai su bincika wasu ayoyi don su �ara fahimtar batun.Sa’ad da suka tabbatar da cewa abin da suka gano ya jitu dasauran Nassi, sai su rubuta hakan. Ta wajen bincika LittafiMai Tsarki sosai, sun sake gano gaskiya game da sunan Allahda Mulkinsa da nufinsa ga ’yan Adam da duniya da yanayinmatattu, da kuma begen tashin matattu. Binciken da suka yiya ’yantar da su daga koyarwar �arya da kuma ayyuka mararkyau.—Yohanna 8:31, 32.

A shekara ta 1879, �alibai na Littafi Mai Tsarki sun fahimcicewa lokaci ya yi da ya kamata su sanar da gaskiyar nan a fa-�in duniya. Saboda haka, a shekarar nan, sun soma wallafamujallar Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah, wadda haryanzu muna wallafa ta. A yau, muna gaya wa mutane gaski-yar da ke cikin Littafi Mai Tsarki a �asashe sama da 230 dakuma a harsuna sama da 600. Ba a ta�a ya�a cikakken ilimina gaskiya kamar yadda ake ya�a shi a yau ba!

˛ Me ya faru da gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki bayan mutuwarKristi?

˛ Ta yaya muka sake gano gaskiyar da ke cikin Kalmar Allah?

3 Ta Yaya Aka Sake Gano Gaskiyar da keCikin Littafi Mai Tsarki?

�aliban Littafi Mai Tsarki, ashekara ta 1870 zuwa 1879

Fitar fari ta Hasumiyar Tsaro,a shekara ta 1879

Hasumiyar Tsaro a yau

Page 7: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

A shekaru da dama da suka wuce, Shaidun Jehobah sun yiamfani da juyin Littafi Mai Tsarki dabam-dabam, sun buga sukuma sun rarraba su wa mutane. Amma, mun ga cewa munabukatar mu fitar da sabon juyin da zai taimaka wa mutane susan ainihin “gaskiya,” domin hakan shi ne nufin Allah ga kowa.(1 Timotawus 2:3, 4) Shi ya sa muka soma fitar da wasu sas-san juyinmu na New World Translation a harshen Turanci na za-mani a shekara ta 1950. An fassara wannan Littafi Mai Tsarkidaidai wa daida a cikin harsuna fiye da 100.

Ana bukatar fassarar Littafi Mai Tsarki mai sau�in ganewa.Yadda ake rubuta harsuna yana canjawa bayan wani lokaci,kuma kalmomi na da masu wuyar fahimta aka yi amfani da sua juyi da yawa na Littafi Mai Tsarki. �ari ga haka, a kwananbaya, an sake gano tarin rubutun da na Littafi Mai Tsarki,kuma hakan ya taimaka mana mu �ara fahimtar harsunanIbrananci da Aramaic da kuma Helenancin da aka rubutaLittafi Mai Tsarki da su.

Ana bukatar fassarar da take �auke da ainihin abin da Allahya ce. Ya kamata masu fassara Littafi Mai Tsarki su bi ainihinabin da aka rubuta tun asali maimakon su canja Kalmar daAllah ya hure. Amma, a yawancin juyin Littafi Mai Tsarki, ba ayi amfani da sunan Allah, Jehobah ba.

Ana bukatar Littafi Mai Tsarki da zai �aukaka Mawallafinsa.(2 Sama’ila 23:2) A cikin New World Translation, an mai da sunanJehobah a wuraren da suka bayyana sau 7,000 a cikin rubutunda na Littafi Mai Tsarki, kamar yadda aka nuna a misalin da ke�asa. (Zabura 83:18) An yi shekaru da dama ana bincike domina bi ainihin abin da ke cikin rubutun da na Littafi Mai Tsarki,kuma hakan ya haifar da juyi mai kyau wanda ya bayyana nufinAllah. Ko kuna da juyin New World Translation a yarenku ko a’a,muna �arfafa ka ka mai da hankali sosai ga karanta KalmarJehobah a kowace rana.—Joshua 1:8; Zabura 1:2, 3.

˛ Me ya sa muka tsai da shawara cewa ana bukatar sabon juyinLittafi Mai Tsarki?˛ Mene ne ya kamata duk wanda yake son ya koyi nufin Allah zai yi akowace rana?

4Me Ya Sa Muka Fitar da JuyinLittafi Mai Tsarki Mai SunaNew World Translation?

Sashen fassarar Symmachus, wadda ke�auke da sunan Allah a Zabura 69:31, a�arni na uku ko na hu�u a zamaninmu

Kwango (Kinshasha)

Ruwanda

Page 8: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Mutane da yawa sun daina zuwa wuraren bauta domin sunkasa samun amsoshin tambayoyi masu muhimmanci game darayuwa. Amma, me ya sa ya kamata ka halarci taron Kirista daShaidun Jehobah suka tsara? Mene ne za ka shaida a wurin?

Za ka yi farin ciki domin kana tsakanin mutanen da suke �au-nar juna kuma suna kula da juna. A �arni na farko, an rarrabaKiristoci zuwa ikilisiyoyi dabam-dabam, kuma suna taro donsu bauta wa Allah, su yi nazarin Littafi Mai Tsarki kuma su�arfafa juna. (Ibraniyawa 10:24, 25) Saboda �aunar da sukenuna wa juna, sun ji kamar suna tsakanin abokansu na gaski-ya, wato, ’yan’uwansu Kiristoci maza da mata. (2 Tasalonika-wa 1:3; 3 Yohanna 14) Irin misalin da muke bi ke nan a yau,kuma muna farin ciki kamar Kiristoci na �arni na farko.

Za ka koyi yadda za ka bi �a’idodin Littafi Mai Tsarki. Kamaryadda aka kwatanta a cikin Littafi Mai Tsarki, maza da matada kuma yara suna ha�uwa a wuri guda. �wararrun malamaisuna amfani da Littafi Mai Tsarki don su taimaka mana musan yadda za mu bi �a’idodinsa a rayuwarmu ta yau da kul-lum. (Kubawar Shari’a 31:12; Nehemiya 8:8) Dukan wa�andasuka halarci wannan taron za su iya yin wa�a da furuci sa’adda aka gayyaci masu sauraro su yi hakan, kuma wannan yanaba mu damar furta begenmu na Kirista.—Ibraniyawa 10:23.

Bangaskiyarka ga Allah za ta �ara �arfi. Manzo Bulus ya gayawa wata ikilisiya a zamaninsa cewa: “Ina marmarin ganinku,. . . mu sami �arfafawa a wurinku, kowannenmu ta wurin ban-gaskiyar junanmu, taku da tawa kuma.” (Romawa 1:11, 12)Kasancewa tare da ’yan’uwa Kiristoci a wajen taronmu a kai akai yana �arfafa bangaskiyarmu da �udurinmu na ci gaba dabin �a’idodin Littafi Mai Tsarki.

Me zai hana ka kar�i wannan gayyatar na halartartaronmu na gaba don ka ga wa�annan abubuwan da kanka?Za a marabce ka da hannu bibiyu. Ba a kar�an ko sisi a wajentaronmu.

˛ Bisa wane gurbi ne aka tsara taronmu?

˛ Ta yaya za mu amfana idan muka halarci taron Kirista?

5 Mene Ne Za Ka Gano aTaronmu na Kirista?

KA �ARA BINCIKE

Idan kana so ka ga yadda cikinMajami’ar Mulki take kafin kahalarci taronmu, ka gaya wa waniMashaidin Jehobah ya kai ka don yanuna maka yadda wurin yake.

Ajantina

Saliyo

Belgium

Malesiya

Page 9: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Muna halartan taron Kirista babu fashi, ko da za mu bikurmi ne don mu isa wurin, ko ana ruwa ko ana rana. Amma,me ya sa Shaidun Jehobah suke �o�artawa sosai su kasancetare da ’yan’uwansu masu bi a taro, duk da matsaloli na ra-yuwa da kuma gajiyar aiki?

Yana taimaka mana mu jimre da matsaloli. Sa’ad da Bulusyake magana game da wa�anda muke cu�anya da su a cikinikilisiya, ya ce “mu lura da juna.” (Ibraniyawa 10:24) Abin dawannan furucin yake nufi shi ne, muna bukatar mu san junasosai. Saboda haka, kalmomin manzon nan suna �arfafa mune mu ri�a kula da ’yan’uwanmu masu bi. Idan muka �o�artamuka san sauran ’yan’uwanmu Kiristoci da ke cikin ikilisiya,hakan zai sa mu ga cewa wasu daga cikinsu sun ta�a fama dairin matsalar da muke fuskanta, kuma za su iya taimakamana mu warware namu matsalolin.

Yana �arfafa abotar da ke tsakaninmu. Wa�anda muke cu-�anya da su a wajen taronmu, ba wa�anda muka yi wa saninshanu ba ne, amma abokanmu ne na kud da kud. A wasu lo-katai, muna yin nisha�i mai kyau tare. Wane amfani ne mukesamu daga irin wannan cu�anyar? Tana sa mu �ara ri�e junahannu bibiyu, kuma hakan yana �arfafa �aunar da ke tsaka-ninmu. Sa’ad da ’yan’uwanmu maza da mata suke fuskantarmatsaloli, muna taimaka musu nan da nan saboda abotamai kyau da ke tsakaninmu. (Misalai 17:17) Domin muna ta-rayya da dukan wa�anda suke cikin ikilisiyarmu, mu nunacewa muna yi “wa juna tattali �aya.”—1 Korintiyawa 12:25, 26.

Muna �arfafa ka ka �ulla abota da wa�anda suke yin nufinAllah. Za ka samu irin wa�annan abokan a tsakanin ShaidunJehobah. Don Allah kada ka bari wani abu ya hana ka yin ta-rayya da mu.

˛ Me ya sa yake da muhimmanci mu halarci taro tare da ’yan’uwanmu?

˛ A yaushe ne za ka so ka halarci taro don ka san Shaidun da kecikin ikilisiyarmu sosai?

6Yaya Yin Tarayya da’Yan’uwanmu Kiristoci ZaiAmfane Mu?

Madagaska

Norway

Labanan

Italiya

Page 10: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

A dukan taron da Kiristoci na farko suka yi, sun yi wa�o�i daaddu’o’i, sun karanta Nassi kuma sun tattauna shi. (1 Korin-tiyawa 14:26) Irin abin da muke yi a wajen taronmu a yau kenan.

An �auko abin da ake koyarwa a taron ne daga LittafiMai Tsarki kuma hakan yana da amfani. A �arshen mako,’yan’uwanmu a kowace ikilisiya suna yin taro don su saurarijawabin da aka �auko daga Littafi Mai Tsarki na minti 30, akan yadda Nassi ya shafi rayuwarmu da kuma zamanin damuke ciki a yau. Ana �arfafa dukanmu mu bu�e namu LittafiMai Tsarki sa’ad da ake karantawa. Bayan an kammala jawa-bin, ana yin Nazarin “Hasumiyar Tsaro” na tsawon awa guda,kuma ana ba masu sauraro damar yin furuci sa’ad da ake ta-ttauna talifin da aka �auko daga Hasumiyar Tsaro. Wannantattaunawar tana taimaka mana mu yi amfani da shawararda ke cikin Littafi Mai Tsarki a rayuwarmu. Ana nazarin talifiiri �aya a ikilisiyoyi sama da 100,000 a fa�in duniya.

Ana taimaka mana mu kyautata yadda muke koyarwa.Muna kuma gudanar da taro mai sassa uku da yamma a tsa-kiyar mako. Sashe na farko shi ne Nazarin Littafi Mai Tsarkina Ikilisiya wanda ake gudanarwa cikin minti 30, ya �unshitambayoyi da amsoshin da suke sa mu �ara fahimtar annab-cin Littafi Mai Tsarki da kuma �a’idodin da ke cikin Nassi.Sashe na biyu shi ne, Makarantar Hidima ta Allah wadda akegudanarwa cikin minti 30, ana somawa ne da tattauna wasusurorin Littafi Mai Tsarki wanda ’yan’uwa suka riga suka ka-ranta kafin su zo taron. Bayan haka, �aliban da aka ba aiki amakarantar suna ba da gajerun jawabai. Akwai mashawarcida zai ba mu shawarar da za ta taimaka mana mu kyautatayadda muke karatu da kuma ba da jawabi. (1 Timotawus4:13) Sashe na �arshe shi ne Taron Hidima, wanda ake guda-narwa cikin minti 30, ya �unshi ba da jawabi da yin gwaji daganawa. Ta haka ne muke sanin yadda za mu koya wa muta-ne Littafi Mai Tsarki.

Babu shakka, idan ka halarci taronmu, za ka ji da�in koyarwamai kyau da muke yi daga Littafi Mai Tsarki.—Ishaya 54:13.

˛ Mene ne za ji sa’ad da ka halarci taron Shaidun Jehobah?

˛ Wanne cikin taronmu na mako-mako za ka so ka halarta a nan gaba?

7Yaya Ake Gudanar da Taronmu?

KA �ARA BINCIKE

Ka bincika wasu abubuwan da za atattauna a nan gaba a taronmu. Karubuta abin da za ka so ka koyadaga Littafi Mai Tsarki wanda zaiamfane ka a rayuwarka ta yau dakullum.

New Zealand

Jafan

Yuganda

Lithuania

Page 11: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Ka gan irin adon da Shaidun Jehobah suka yi a cikin hotunanda ke cikin �asidar nan sa’ad da suke halartan taronsu? Meya sa muke mai da hankali sosai ga irin tufafin da mukesakawa da kuma adon da muke yi?

Don mu girmama Allahnmu. Allah ba ya mai da hankali gairin shigar da muka yi kawai. (1 Sama’ila 16:7) Duk da haka,sa’ad da muka taru don mu bauta wa masa, ya kamata mununa cewa muna daraja Allah da kuma ’yan’uwanmu masubi. Idan za mu je gaban sarki ko kuma shugaban �asa, babushakka, za mu yi shiga mai kyau wadda za ta nuna cewamuna daraja matsayinsa. Hakazalika, irin tufafi da adonda muka yi sa’ad da muka halarci taro zai nuna cewa munadaraja “Sarkin al’ummai,” Jehobah Allah, da kuma wurin damuke bauta masa.—Irmiya 10:7.

Muna so mu nuna wa mutane irin �a’idodin da muke bi.A matsayin mutane masu “ibada,” Littafi Mai Tsarki ya �arfa-fa Kiristoci su yi adon da zai nuna cewa suna da ‘ladabi tareda hankali.’ (1 Timotawus 2:9, 10) Saka tufafin da ke nunacewa muna da “ladabi” yana nufin cewa, ba za mu saka tufa-fin da zai sa mu zama abin kallo ba, wato, tufafin da zai tada sha’awa ko kuma wanda zai nuna jikinmu. Kasancewamasu “hankali” yana taimaka mana mu saka tufafi mai kyau,ba marar tsabta ba ko kuma wa�anda suka wuce kima. Dukda haka, wa�annan �a’idodin suna ba mutum zarafin yin za-�in da yake so. Da zarar mutum ya gan mu ko da ba mu ceuffan ba, irin shigar da muka yi za ta iya “zama ado ga koyar-wa ta Allah Mai-cetonmu” kuma ta “�aukaka Allah.” (Titus2:10; 1 Bitrus 2:12) Idan muka saka tufafi mai kyau sa’ad damuke halartan taro, za mu sa mutane su kasance da ra’ayimai kyau game da bautar Jehobah.

Kana iya halartan taro a Majami’ar Mulki ko da ba ka datufafin da suka dace da hakan. Ba ma bukatar mu saka tufafimasu tsada kafin shigarmu ta kasance mai kyau.

˛ Me ya sa irin adon da muke yi sa’ad da muke bauta waAllah yake da muhimmanci?˛ Wa�anne �a’idodi ne muke bi sa’ad da mukeza�an irin tufafin da za mu saka da kuma irinadon da za mu yi?

8Me Ya Sa Muke Saka Tufafinda Ya Dace Zuwa Taronmu?

Iceland

Meziko

Gini-Bisau

Filifin

Page 12: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Idan kana nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah,mai yiwuwa kana yin shiri kafin kowane nazari. Hakazalika,idan kana so ka amfana sa’ad da ka halarci taro a Majami’arMulki, zai dace ka yi shiri kafin ka halarci taron. Amma za muamfana sosai idan muna da tsari mai kyau da muke bi a kai akai.

Ka za�i lokaci da kuma wurin da za ka yi nazari. A wanelokaci ne za ka fi mai da hankali wuri �aya sa’ad da kake na-zari? Da sassafe ne kafin ka fara aiki, ko kuma can da yammabayan yaranka sun yi barci? Ko da ba zai yiwu ka �auki lokacimai tsawo ba kana nazari, ka ayyana yawan lokacin da za kayi kana nazarin, kuma kada ka bari wani abu ya hana ka yinhakan da zarar ka fara. Ka za�i wurin da babu surutu, kumaka kashe abubuwa da za su iya �auke hankalinka, kamar surediyo da talabijin da kuma wayar tarho. Yin addu’a kafin kasoma nazari zai taimaka maka ka rage tunanin abubuwan dake damunka don ka mai da hankali sosai ga Kalmar Allah dakake son ka karanta.—Filibiyawa 4:6, 7.

Ka ja layi a �ar�ashin amsar kuma ka yi shirin yin furuci. Kafahimci batun da ake son a tattauna sosai. Ka yi tunani a kanjigon talifin ko kuma babin, ka lura da ala�ar da ke tsakaninkowane �aramin jigo da ainihin jigon talifin, kuma ka bincikahotunan da ke talifin da kuma tambayoyin bita da suke nunamuhimman darussa. Ka karanta duk wani nassin da aka am-bata a talifin, kuma ka yi tunani a kan yadda suka goyi bayanabin da ake tattaunawa. (Ayyukan Manzanni 17:11) Sa’ad daka gano amsar tambayar, ka ja layi a �ar�ashin kalmomin daza su taimaka maka ka tuna amsar da kake son ka bayar.Sa’an nan a taro, kana iya �aga hannu don ka yi furuci bisaabin da ka fahimta daga talifin.

Idan kana bincika batutuwa dabam-dabam da ake tattau-nawa a taro a kowane mako, iliminka na Littafi Mai Tsarki zai�aru.—Matta 13:51, 52.

˛ Wane irin tsari ne za ka bi don ka shirya abubuwan da za a tattauna ataro?

˛ Ta yaya za ka yi shiri don ka yi furuci a taro?

9 Ta Yaya Za Mu Yi ShiriSosai Kafin Mu Halarci Taro?

KA �ARA BINCIKE

Ka bi tsarin da aka nuna a sama,ka shirya Nazarin Hasumiyar Tsaro kokuma Nazarin Littafi Mai Tsarki naIkilisiya. Ka gaya wa wanda yakenazarin Littafi Mai Tsarki da kai yataimake ka ka shirya furucin da zaka iya yi a taro nagaba.

Kambodiya

Yukiren

Page 13: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Tun a zamanin da, Jehobah ya bukaci kowace iyali ta ke�elokaci domin ta �arfafa dangantakarta da Shi kuma iyalin ta�arfafa �aunar da suke yi wa juna. (Kubawar Shari’a 6:6, 7)Shi ya sa Shaidun Jehobah suke ke�e lokaci a kowane makodon kowace iyali ta yi nazarin Littafi Mai Tsarki, kuma tatattauna batutuwan da suka shafi dangantakarta da Allah,hankali kwance. Ko da kana zaune ne kai ka�ai, kana iya yinamfani da wannan damar don ka �arfafa dangantakarka daAllah ta wajen yin nazarin batutuwan da kake so dagaLittafi Mai Tsarki.

Lokaci ne na �ara kusantar Jehobah. “Ku kusato ga Allah,shi kuwa za ya kusato gare ku.” (Ya�ub 4:8) Muna �ara saninJehobah sa’ad da muka koyi halinsa da kuma ayyukansa dagaKalmarsa, Littafi Mai Tsarki. Hanya mai sau�i ta fara bautata iyali a lokacin da kuka ke�e a kowane mako ita ce, ku yiamfani da wasu daga cikin wannan lokacin ku karanta LittafiMai Tsarki tare, kuna iya bin tsarin Makarantar Hidima taAllah na kowane mako. Kuna iya sa kowa a iyalinku ya karan-ta wani sashen Littafi Mai Tsarki da za a karanta a makon,bayan haka, sai ku tattauna abubuwan da kuka koya dagaNassin a matsayin iyali.

Lokaci ne da ke sa iyali su �ara kusantar juna. Mazaje damatansu, da kuma iyaye da ’ya’yansu suna �arfafa danganta-kar da ke tsakanin su sa’ad da suka yi nazarin Littafi MaiTsarki tare. Ya kamata hakan ya zama abin da kowa a cikiniyalin zai ri�a sa rai a kowane mako. Iyaye za su iya za�an ba-tutuwa masu amfani da za su tattauna daga wasu talifofinHasumiyar Tsaro da sauran littattafai daidai da shekarun ya-ransu. Kuna iya tattauna matsalar da yaranku suke fuskantaa makaranta da kuma yadda za su warware su. Kuna iya yinwa�o�in da za a rera a taro a makon kuma kuna iya jin da�inci-da-sha bayan bauta ta iyali.

Wannan lokaci na musamman da kuka ke�e a kowane makodon ku bauta wa Jehobah tare zai taimaka wa kowa a iyalinya ri�a jin da�in karanta Kalmar Allah, kuma Jehobah zaialbarkaci �o�arin da kuke yi.—Zabura 1:1-3.

˛ Me ya sa muke ke�e lokaci don bauta ta iyali?

˛ Ta yaya iyaye za su sa kowa a cikin iyali ya ji da�in bauta ta iyali?

10Mece Ce Bauta ta Iyali?

KA �ARA BINCIKE

Kana iya tambayar wasu a cikinikilisiya abubuwan da suke tattau-nawa a bautarsu ta iyali. �ari gahaka, za ka iya bincika ka ga irinlittattafan da muke da su aMajami’ar Mulki don ka yi amfanida su wajen koya-wa yaranka gameda Jehobah.

Koriyata Kudu

Brazil

Ostareliya

Gini

Page 14: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Me ya sa mutanen nan suke cike da farin ciki? Suna farinciki ne domin sun halarci �aya daga cikin manyan taronmu.Kamar bayin Allah na da, da aka ba umurni cewa su ri�a ta-ruwa sau uku a shekara, muna farin cikin halartan manyantaro tare da ’yan’uwanmu. (Kubawar Shari’a 16:16) A kowa-ce shekara, muna halartan manyan taro guda uku: ranar tarona musamman da taron da’ira na kwana biyu da kuma tarongunduma na kwana uku. Ta yaya muke amfana daga wa�an-nan manyan taron?

Suna �arfafa ha�in kan da ke tsakanin Kiristoci nagaskiya. Kamar yadda Isra’ilawa suka yi farin ciki sa’ad dasuke yabon Jehobah a “cikin taron jama’a,” mu ma muna fa-rin cikin bauta masa tare da ’yan’uwanmu a irin wa�annanmanyan taro na musamman. (Zabura 26:12; 111:1) Wa�an-nan taron suna ba mu zarafin yin zumunta da ’yan’uwanmuShaidu da suke zuwa daga ikilisiyoyi da jihohi dabam-dabamko kuma wasu �asashe. Da rana, muna murnar cin abincitare da ’yan’uwanmu a wurin taron, kuma hakan yana ba muzarafin yin abokai. (Ayyukan Manzanni 2:42) A wa�annanmanyan taron ne muke shaida �aunar da take sa ‘ ’yan’uwan-mu’ a fa�in duniya su kasance da ha�in kai.—1 Bitrus 2:17.

Suna taimaka mana mu kyautata dangantakarmu da Jeho-bah. Isra’ilawa sun amfana sa’ad da suka “fahimci zantattu-kan” da ke cikin Nassin da aka bayyana musu. (Nehemiya 8:8, 12) Mu ma muna amfana sosai daga abubuwan da akakoya mana daga Littafi Mai Tsarki a wa�annan manyan ta-ron. Ana �auko kowane jigo ne daga Nassi. Jawabai masuda�i da magana daki-daki da kuma sake nuna abubuwan dasuke faruwa a rayuwa ta yau da kullum suna koya mana yad-da za mu yi nufin Allah. Muna samun �arfafawa sa’ad damuka ji labaran ’yan’uwanmu da suka sha kan �alubale donsu ri�e bangaskiyarsu a matsayin Kiristoci a wa�annan loka-tai masu wuya. A taron gunduma, wasan kwaikwayo yana samu fahimci labaran Littafi Mai Tsarki sosai kuma hakan yanakoya mana darussa masu amfani. A kowane babban taro,ana yi wa wa�anda suka ke�e kansu ga Allah baftisma.

˛ Me ya sa muke farin ciki sa’ad da muka halarci manyan taro?

˛ Ta yaya za ka amfana daga halartan babban taro?

11 Me Ya Sa MukeHalartan Manyan Taro?

KA �ARA BINCIKE

Idan kana so ka san ’yan’uwanmuda kyau, don Allah ka halarci bab-ban taronmu na gaba. Wanda yakenazarin Littafi Mai Tsarki da kai zainuna maka tsarin ayyukan babbantaron da ya wuce don ka ga batutu-wa dabam dabam da aka tattauna.Ka rubuta wuri da kuma lokacin daza a yi babbantaro na gaba akalandarka, kumaka halarci taronidan za ka iya.

Meziko

Jamus

Botswana

Nicaragua

Italiya

Page 15: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Gab da mutuwarsa, Yesu ya ce: “Wannan bishara kuwa tamulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida gadukan al’ummai; sa’annan matu�a za ta zo.” (Matta 24:14)Amma ta yaya za a cim ma wa’azin nan a fa�in duniya?Ta wajen bin misalin da Yesu ya kafa sa’ad da yake duniya.—Luka 8:1.

Muna yi wa mutane wa’azi a gidajensu. Yesu ya koya waalmajiransa su bi gida-gida suna bishara. (Matta 10:11-13;Ayyukan Manzanni 5:42; 20:20) An ba masu wa’azi a �arnina farko yankunan da za su yi wa’azi. (Matta 10:5, 6;2 Korintiyawa 10:13) Hakazalika, a yau wa’azin da muke yiyana da tsari sosai, kuma an ba kowace ikilisiya yankin da zata yi wa’azi. Hakan yana taimaka mana mu cika umurnin daYesu ya ba mu na yi wa “jama’a wa’azi” kuma mu gaya musuabin da ya ce dalla-dalla.—Ayyukan Manzanni 10:42.

Muna yin wa’azi a duk inda mutane suke. Har ila, Yesuya kafa misali na yin wa’azi a duk inda mutane suke, kamarsu bakin teku ko kuma wurin da ake �iban ruwa. (Markus4:1; Yohanna 4:5-15) Mu ma muna tattaunawa da mutane aduk inda muka gan su, a kan titi da wuraren kasuwanci dawuraren sha�atawa ko kuma ta hanyar tarho. Muna kuma yiwa ma�wabtanmu wa’azi da abokan aikinmu da ’yan ajinmuda dangoginmu a lokacin da muka samu damar yin hakan.Wannan �o�arin da muke yi ya sa miliyoyin mutane a fa�induniya sun ji ‘labarin ceto.’—Zabura 96:2.

Akwai wanda kake ganin za ka iya gaya wa wannan bishara taMulkin Allah da kuma yadda za ta shafi rayuwarsa a nangaba? Kada ka yi gum da wannan sa�on na bege. Ka gaya wamutane wannan sa�on!

˛ Wajibi ne mu yi wace “bishara”?

˛ Ta yaya Shaidun Jehobah suke yin wa’azi kamar yadda Yesu ya yi?

12Yaya Ake Tsara Wa’azin daMuke Yi Game da Mulki?

KA �ARA BINCIKE

Ka gaya wa wanda yake nazarinLittafi Mai Tsarki da kai ya nunamaka yadda za ka iya gaya waabokanka abin da ka koya dagaLittafi Mai Tsarkida basira.

Sifen

Belarus

Hong Kong

Peru

Page 16: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

“Majagaba” yana nufin mutumin da ya soma wani abu. Yesuyana kama ne da majagaba, domin an aiko shi ne zuwa duni-ya ya yi hidimar da za ta sa mutane su samu rai kuma yabu�e hanyar da za su bi don su samu ceto. (Matta 20:28)A yau, mabiyansa suna bin misalinsa ta wajen ‘almajirtar da’mutane sosai. (Matta 28:19, 20) Wasu sun shiga hidimarmajagaba.

Majagaba shi ne mutumin da ke yawan yin wa’azi. DukanShaidun Jehobah suna fita yin bishara. Amma, akwai wasudaga cikinsu da suka tsara ayyukansu don su yi hidimar maja-gaba na kullum, kuma suna awoyi 70 a kowace wata sunawa’azi. Don su cim ma hakan, yawancinsu suna aikin da zaiba su isashen lokaci. Akwai kuma wa�anda ake na�awa suzama majagaba na musamman don su je su yi hidima a indaake bukatar masu wa’azi sosai, kuma suna awoyi 130 kokuma sama da hakan suna wa’azi a kowace wata. Majagabasun gamsu da irin rayuwa mai sau�i da suke yi, domin sunada gaba ga�i cewa Jehobah zai biya bukatunsu. (Matta 6:31-33; 1 Timotawus 6:6-8) Wa�anda ba za su iya yin hidimarmajagaba na cikakken lokaci ba suna iya zama majagaba na�an lokaci, kuma suna awoyi 30 ko 50 a wata suna wa’azi.

�aunar da majagaba yake yi wa Allah da mutane ce ta sayake wannan hidimar. Kamar Yesu, mun lura cewa mutaneda yawa suna so su san Allah da kuma nufinsa, ruwa a jallo.(Markus 6:34) Amma muna da ilimin da zai taimaka musuyanzu, wanda zai sa su kasance da tabbataccen bege gameda nan gaba. �aunar da majagaba yake yi wa ma�wabcinsace take sa ya ba da lokacinsa da kuma kuzarinsa don ya tai-maka wa mutane su ji bishara. (Matta 22:39; 1 Tasalonikawa2:8) A sakamakon haka, bangaskiyarsa tana �ara �arfi, zaikusaci Allah kuma farin cikinsa zai �aru.—Ayyukan Manzanni20:35.

˛ Wane ne majagaba?

˛ Mece ce take motsa wasu su shiga hidimar majagaba ta cikakken lokaci?

13Wane Ne Majagaba?

MAKARANTUN DA MAJAGABA SUKE IYA HAL ARTA

Majagaba na kullum da suka yi a�alla shekara gudasuna wannan hidimar suna halartar Makarantar Hidi-ma ta Majagaba na mako biyu. ’Yan’uwa maza mararaure da suka cancanta, wa�anda za su so a aika suzuwa inda ake da bukata sosai suna iya cika fom naMakarantar Littafi Mai Tsarki don ’Yan’uwa Maza Marar

Aure da ake yi na tsawon wata biyu. Hakazalika, wa-�anda suka yi aure kuma suka cancanta za su iya cikafom �in Makarantar Littafi Mai Tsarki don KiristociMa’aurata. Da taimakon wa�annan makarantun,majagaba za su iya ‘cika hidimarsu.’—2 Timotawus4:5.

Kanada

Suna wa’azigida-gida

Nazarin Littafi Mai Tsarki

Tana nazarinLittafi Mai Tsarki

Page 17: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Za ka so ka bar iyalinka da kuma �asarku don ka yi bisharaa wata �asa? Dubban Shaidu sun yi hakan, sa’ad da suka ce,“Ga ni; ka aike ni.” (Ishaya 6:8) Suna yin koyi da Yesu Kristi,wanda shi ne Mutumi Mafi Girma da ya ta�a yin wa’azi a�asashen waje.—Yohanna 7:29.

Hanya ce ta yin koyi da Yesu. Allah ya aiko Yesu duniya donya zauna tare da mutane ajizai. Ko da yake ya ga yadda akenuna rashin adalci, Yesu bai yi �o�arin kawo canji ga al’ummaba. Ya mai da hankali ga yin “bishara ta mulkin Allah,” wandashi ne ka�ai zai warware matsalolin da mutane suke fuskan-ta. (Luka 4:43) Shaidun Jehobah wa�anda suke wa’azi a�asashen waje suna bin misalin Yesu.

Rayuwa ce ta sadaukarwa. Wajibi ne mai wa’azi a �asashenwaje ya koyi halin rayuwa da al’ada kuma ya saba da yanayinwuri da kuma irin abincin da ake ci, wa�anda suka bamban-ta da wanda ya saba da su. A yawancin lokaci, wajibi ne yakoyi yaren da ake yi a wurin don ya tattauna da mutanen dake yankin. Zai yi amfani da sufurin da bai saba da su ba donya isa �auyuka. Domin su yi wa�annan sadaukarwar, wajibine masu wa’azi a �asashen waje su so mutanen da ke wurinda aka tura su yin hidima.

Ana bukatar horarwa sosai. Shaidu da yawa da suka shigahidimar yin wa’azi a �asashen waje suna halartar MakarantarLittafi Mai Tsarki ta Gilead har tsawon wata biyar. Abubuwanda ake koya musu a makarantar suna sa su �ara dogara gaAllah da Kalmarsa da kuma �ungiyarsa. (Misalai 3:5, 6) Yanasa su koyi halayen Kirista da za su taimaka musu su cika hidi-marsu ta masu wa’azi a �asashen waje kuma su zama �wa-rarrun malaman Littafi Mai Tsarki. Abubuwan da suka koyaza su kuma sa su �ara �warewa wajen yin wa’azi zuwa ‘iyakarduniya.’—Ayyukan Manzanni 1:8.

˛ Wa�anne abubuwa ne mai wa’azi a �asashen waje zai yi?˛ Wace makaranta ta musamman ce masu wa’azi a �asashen waje sukehalarta?

14Mene Ne Yin Hidima a�asashen Waje Ya �unsa?

YADDA MAKARANTAR GILEYAD TA TAIMAKA!

A Ibrananci, kalmar nan “Gileyad” tana nufin“Shaida.” Tun daga shekara ta 1943, masu wa’azi a �a-sashen waje sama da 8,000 da aka koyar a makarantarGileyad ne suka ba da gagarumar shaida ta wajen yinwa’azi a �asashe 200, kuma kwalliya ta biya ku�in sabu-lu. Alal misali, sa’ad da ’yan’uwanmu da ke yin wa’azi a

�asashen waje suka fara isa �asar Peru, ba mu da ikilisi-yoyi a �asar, amma a yanzu, muna da ikilisiyoyi 1,255.Sa’ad da ’yan’uwanmu da ke yin wa’azi a �asashen wajesuka soma hidima a �asar Japan, Shaidun da ke �asar basu kai goma ba, amma a yanzu haka muna da Shaidusama da 200,000 a �asar.

Amirka

Makarantar Gilead,a Patterson, New York

Panama

Page 18: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Ba mu da limaman da ake biya albashi a �ungiyarmu. A mai-makon haka, kamar yadda aka yi a da sa’ad da aka kafa ikili-siyar Kirista, muna da dattawan da suka cancanta, wa�andaaka na�a don su “yi kiwon ikilisiyar Allah.” (Ayyukan Manzan-ni 20:28) Wa�annan dattawan mutane ne da suke da dan-gantaka mai kyau da Allah, kuma suna yi wa ikilisiya ja-gora‘ba da tilas ba, amma da yardan rai, . . . ba kuwa domin ribamai-�azanta ba.’ (1 Bitrus 5:1-3) Wane aiki ne suke yi amadadin mu?

Suna kula da mu kuma suna kare mu. Dattawa suna amfanida nassi su yi mana ja-gora kuma suna taimaka wa ikilisiya taci gaba da kusantar Jehobah. Domin sun san cewa Allah neya ba su hakkin kula da mutanensa, dattawa ba sa juya muyadda suka ga dama, a maimakon haka, suna kula da mukuma suna sa mu farin ciki. (2 Korintiyawa 1:24) Kamaryadda makiyayi yake kula sosai da tumakinsa, dattawa suna�o�artawa su san kowane mutumin da ke cikin ikilisiya.

Suna koya mana yadda za mu yi nufin Allah. A kowanemako, dattawa suna ja-gorantar taron da ake yi a ikilisiyadon su �arfafa bangaskiyarmu. (Ayyukan Manzanni 15:32)Saboda �wazonsu, suna kan gaba wajen yin wa’azi, suna fitawa’azi tare da mu kuma suna nuna mana hanyoyi dabam-dabam da za mu bi mu yi wa’azi.

Suna �arfafa kowanenmu. Domin su taimaka mana mu �ar-fafa dangantakarmu da Jehobah, dattawan da ke ikilisiyarmusuna iya tattaunawa da mu a gidanmu ko a Majami’ar Mulkita wajen yin amfani da Nassi.—Ya�ub 5:14, 15.

�ari ga hidimar da suke yi a cikin ikilisiya, yawancin dattawannan suna da aikin da suke yi, kuma suna bukatar su kula daiyalinsu, hakan yana bukatar lokacinsu da kuma kulawarsu.’Yan’uwan nan da suke hidima da �wazo sun cancanci mudaraja su.—1 Tasalonikawa 5:12, 13.

˛ Wane aiki ne dattawa suke yi a cikin ikilisiya?˛ A wa�anne hanyoyi ne dattawa suke nuna cewa suna kula dakowannenmu?

15 Yaya Dattawa SukeHidima a Ikilisiya?

KA �ARA BINCIKE

Waye ne ya cancanta ya yi wannanhidimar? Kana iya karanta 1 Timo-tawus 3:1-10, 12 da kuma Titus 1:5-9 don ka san abin da ake bukatakafin mutum yazama dattijo kobawa mai hidima.

Finland

Koyarwa

Ziyarar �arfafawa

Yin wa’azi

Page 19: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Littafi Mai Tsarki ya ambata rukuni biyu na mazajeKiristoci wa�anda suke kula da ayyukan da ake gudanarwa acikin ikilisiya, su ne, ‘masu kula da ikilisiya da kuma bayimasu hidima.’ (Filibiyawa 1:1, Littafi Mai Tsarki) Akwaidattawa da bayi masu hidima da dama da suke hidima aikilisiyoyi dabam-dabam. Wane aiki ne bayi masu hidima sukeyi a madadinmu?

Suna taimaka wa rukunin dattawa. Bayi masu hidima’yan’uwa ne matasa da tsofaffi, wa�anda aka amince da su,suna da dangantaka mai kyau da Allah, kuma suna aiki dazuciya �aya. Suna kula da muhimman ayyuka dabam-dabama cikin ikilisiya da ba su �unshi aikin koyarwa da kuma kaiziyara ta �arfafawa ba. Hakan yana ba dattawa zarafin maida hankali ga koyarwa da kuma kai ziyara ta �arfafawa.

Suna yin hidima masu amfani. An ba wasu daga cikin bayimasu hidima aikin marabtar wa�anda suka zo taro kuma suba su wurin zama. Wasu kuma suna kula ne da kayan sautinko rarraba littattafai, wasu suna kula da ku�in ikilisiya kokuma ba da yanki ga wa�anda za su fita yin wa’azi. Sunakuma taimakawa wajen kula da Majami’ar Mulki. Dattawasuna iya ba su aikin taimaka wa tsofaffi. A shirye bayi masuhidima suke su yi duk wani aikin da aka ba su, kuma ’yan’uwaa cikin ikilisiya suna daraja su saboda sadaukarwar da suka yida kuma �wazon da suke da shi.—1 Timotawus 3:13.

Suna kafa misali mai kyau a matsayin Kiristoci mazaje. Anana�a bayi masu hidima ne domin halaye masu kyau na Kiristada suke nunawa. Suna �arfafa bangaskiyarmu sa’ad da sukegudanar da jawabai dabam-dabam a taro. Saboda misalimai kyau da suka kafa wajen yin wa’azi, suna taimaka manamu �ara kasancewa da �wazo a hidima. Saboda ha�in kai dasuke ba dattawa, suna kyautata farin ciki da ha�in kan da ketsakaninmu. (Afisawa 4:16) Da sannu-sannu, su ma watarana za su cancanta su zama dattawa.

˛ Wa�anne irin mazaje ne bayi masu hidima?˛ Ta yaya bayi masu hidima suke taimakawa don abubuwa su gudunasumul a cikin ikilisiya?

16Mene Ne AikinBawa Mai Hidima

KA �ARA BINCIKE

A duk lokacin da ka je Majami’arMulki, ka �o�arta ka san �aya dagacikin dattawa ko bayi masu hidima,kuma ka ri�a yin hakan har sai kasan dukansu tareda iyalansu.

Myanmar

Taro

Rukunin fita wa’azi

Kula daMajami’ar Mulki

Page 20: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Sau da yawa, Nassin Helenanci na Kirista ya ambaci sunanBarnaba da manzo Bulus. Mutanen nan masu kula masu zi-yara ne kuma sun ziyarce ikilisiyoyi a �arni na farko. Me ya sa?Sun damu sosai da zaman lafiyar ’yan’uwansu masu bi. Bulusya ce yana so ya ‘koma ya ziyarci ’yan’uwa’ domin ya ga yad-da suke. Ya yi tafiya ta �arurruwan mil ko kilomita domin ya�arfafa su. (Ayyukan Manzanni 15:36) Abin da masu kulamasu ziyara da muke da su a yau suke yi ke nan.

Suna kawo ziyara ne don su �arfafa mu. Mai kula da da’irayana ziyartar ikilisiyoyi wajen 20 a shekara, kuma yana ziyar-tar kowace ikilisiya sau biyu a shekara. Mai kula da gundumayana ziyartar da’irori wajen guda goma, yana ziyartar ikilisi-yoyi kuma shi ne mai kujerar taron da’ira da ake yi sau �aya ashekara. Za mu amfana sosai daga labaran wa�annan ’yan-’uwan da na matansu idan suna da aure. Suna �o�artawa susan tsofaffi da matasan da ke cikin ikilisiya kuma suna �okinfita tare da mu zuwa wa’azi da kuma gudanar da nazarinLittafi Mai Tsarki da mutane. Wa�annan masu kula suna kaiziyarar �arfafawa tare da dattawa kuma suna �arfafa mu dajawaban da suke ba da wa a ikilisiyoyi da manyan taro.—Ayyukan Manzanni 15:35.

Suna kula da kowa a cikin ikilisiya. Masu kula masuziyara suna son dukan wa�anda suke cikin ikilisiya su kasanceda dangantaka mai kyau da Jehobah. Suna yin taro da datta-wa da bayi masu hidima domin su tattauna ci gabar da akasamu kuma su shawarce su a kan yadda za su cika hakkokinda aka ba su. Suna taimaka wa majagaba su yi nasara a hidi-marsu, kuma suna murnar sanin sababbi a cikin ikilisiya dakuma ci gaban da suke samu a bautarsu ga Jehobah.’Yan’uwan nan sun ba da kansu a matsayin ‘abokan aiki’ donsu taimaka mana. (2 Korintiyawa 8:23) Ya kamata mu yi koyida bangaskiyarsu da kuma yadda suke bauta wa Allah.—Ibraniyawa 13:7.

˛ Me ya sa masu kula masu ziyara suke ziyartar ikilisiyoyi?

˛ Ta yaya za ka amfana daga ziyararsu?

17 Yaya Masu Kula Masu ZiyaraSuke Taimaka Mana?

KA �ARA BINCIKE

Ka rubuta kwanan watan da maikula mai ziyara zai ziyarci ikilisiyarda ke yankinku domin ka je ka sau-rari jawaban da zai ba da a Maja-mi’ar Mulki. Idan kana so, ka gayawa malaminka ya zo tare da maikula mai ziyara ko matarsa don kasan su.

Malawi

Rukunin fita wa’azi

Yin wa’azi

Taron dattawa

Page 21: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Sa’ad da bala’i ya auku, Shaidun Jehobah ba sa �ata lokaciwajen tattara kayan agaji don su taimaka wa ’yan’uwansu dabala’in ya shafa. Irin wannan taimakon yana nuna cewamuna �aunar junanmu sosai. (Yohanna 13:34, 35; 1 Yohanna3:17, 18) A wa�anne hanyoyi ne muke taimakawa?

Muna ba da gudummawar ku�i. Sa’ad da aka yi yunwamai tsanani a Yahudiya, Kiristoci na farko a Antakiya sun aikawa ’yan’uwansu gudummawar ku�i. (Ayyukan Manzanni 11:27-30) Hakazalika, idan muka ji cewa ’yan’uwanmu a wasusassan duniya suna fuskantar matsaloli, muna ba da gudum-mawa ta hanyar ikilisiyarmu don a kai kayan agaji ga’yan’uwanmu mabukata.—2 Korintiyawa 8:13-15.

Muna ba da taimako. Dattawan da ke inda bala’in ya aukusuna tabbatar da cewa sun nemo ’yan’uwan da ke ikilisiyargabaki �aya kuma suna nan lafiya lau. Kwamitin agaji ne zaikula da yadda za a kai abinci da ruwan sha da tufafi da wurinkwanciya da kuma magani. Shaidu da yawa, wa�anda akebukatar irin aikin da suke yi, suna biyan ku�i daga aljihunsudon su je su taimaka wajen aikin agaji ko kuma gyara gidajeda Majami’un Mulki da suka lalace. Ha�in kan da ke tsaka-ninmu a matsayin �ungiya da kuma yadda muka �ware sabo-da muna aiki tare, suna taimaka mana mu tara kayan agaji,kuma mu samu mutanen da za su taimaka a lokacin dabukata ta taso. Ko da yake muna taimaka wa ‘wa�anda su keda imani’ �aya da mu, muna kuma taimaka wa mutanen dake wasu addinai dabam, idan bukatar yin hakan ta taso.—Galatiyawa 6:10.

Muna amfani da Nassi mu �arfafa mutane kuma munataimaka musu su jimre da ba�in ciki. Wa�anda bala’i yashafa suna bukatar �arfafawa. A irin wa�annan lokatan,muna samun �arfafawa daga Jehobah, “Allah na dukanta’aziyya.” (2 Korintiyawa 1:3, 4) Muna farin cikin gaya wawa�anda suke cikin matsala alkawarin da ke cikin Littafi MaiTsarki, kuma muna ba su tabbaci cewa, ba da da�ewa baMulkin Allah zai kawar da masifun da suke haddasa azaba dawahala.—Ru’ya ta Yohanna 21:4.

˛ Me ya sa Shaidu suke kai agaji nan da nan a lokacin da bala’i ya auku?

˛ Wane �arfafawa daga Nassi ne za mu iya ba wa�anda suka tsiradaga bala’i?

18Yaya Muke Taimaka Wa’Yan’uwanmu da Bala’i Ya Shafa?

Jamhuriyar Dominikan

Jafan

Haiti

Page 22: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Gab da mutuwarsa, Yesu ya tattauna da almajiransa gudahu�u, wato, Bitrus da Yakubu da Yohanna da Andarawus.Yayin da yake gaya musu alamar bayyanuwarsa a kwanaki na�arshe, Yesu ya yi wata tambaya mai muhimmanci: ‘Wanenefa bawan nan mai-aminci, mai-hikima wanda ubangijinsa yasanya shi bisa iyalin gidansa, domin ya ba su abincinsu alotonsa?’ (Matta 24:3, 45; Markus 13:3, 4) Yesu ya tabbatarwa almajiransa cewa a matsayinsa na ‘ubangijinsu,’ zai na�awa�anda za su ri�a koya musu kalmar Allah babu fashi, awa�annan kwanaki na �arshe. Su wane ne za su kasance acikin rukunin bawan nan?

Shafaffu ne na gaskiya kuma mabiyan Yesu. “Bawan” yanatanadar da ilimi game da Jehobah ga wa�anda suke bautaMasa. Mun dogara ga rukunin nan na bawa mai aminci ya cigaba da yi mana tanadin ‘abinci a kan kari.’—Luka 12:42,Littafi Mai Tsarki.

Suna kula da gidan Allah. (1 Timotawus 3:15) Yesu ya �orawa rukunin bawan nan nauyin kula da aikin da ake yi a sa-shen �ungiyar Jehobah da ke duniya, wato, kula da dukiyarta,ba da ja-gora game da yadda za a yi wa’azi da kuma koyar damu ta hanyar ikilisiyoyinmu. Don ya tanadar da abin da mukebukata a kan kari, “bawan nan mai-aminci, mai-hikima” yanaya�a maganar Allah ta hanyar littattafan da muke amfani dasu wajen yin wa’azi, da kuma koyarwar da muke samu a ta-ronmu na ikilisiya da manyan taro.

Rukunin bawan nan ya kasance da aminci wajen koyar da gas-kiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki da kuma bin umurnin daaka ba shi na yin wa’azin bishara, kuma ya kasance da hikimaa yadda yake kula da duk wani abin da Yesu ya saka a �ar�a-shin kulawarsa a duniya. (Ayyukan Manzanni 10:42) Jehobahyana ci gaba da jawo mutane masu yawa su zama shaidunsakuma yana amfani da bawa nan mai hikima wajen tanadarda isashen ilimin da zai sa su san Allah.—Ishaya 60:22; 65:13.

˛ Wane ne Yesu ya na�a ya koya wa almajiransa game da Allah?˛ A wa�anne hanyoyi ne bawan nan ya kasance da aminci da kumahikima?

19 Wane Ne Bawan NanMai Aminci Mai Hikima?

Dukanmu muna amfana dagailimin nan game da Allah

Page 23: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

A �arni na farko, wani �aramin rukuni na ‘manzanni dadattawa a Urushalima’ ne yake yanke shawarwari masu mu-himmanci a madadin dukan ikilisiyoyi na shafaffun Kiristoci.(Ayyukan Manzanni 15:2) Kafin su tsai da shawara, suna ta-ttauna abin da Nassi ya ce kuma suna bin ja-gorancin ruhunAllah. (Ayyukan Manzanni 15:25) Irin tsarin da ake bi ke nana yau.

Allah yana amfani da ita wajen yin nufinsa. ’Yan’uwa mazashafaffu wa�anda suke hidima a matsayin Hukumar da keKula da Ayyukan Shaidun Jehobah suna son Kalmar Allahsosai, kuma sun �ware wajen tsai da shawara a kan yadda zaa gudanar da aikinmu da kuma amsa tambayoyi a kan batu-tuwan da suka shafi addini. Suna taro a kowane mako donsu tattauna bukatun ’yan’uwa Kiristoci da ke fa�in duniya.Kamar yadda aka yi a �arni na farko, suna ba mu umurnin dasuka �auko daga Littafi Mai Tsarki ta hanyar wasi�u ko kumamasu kula masu ziyara da dai sauransu. Hakan yana samutanen Allah su kasance da ha�in kai a tunaninsu da ayyu-kansu. (Ayyukan Manzanni 16:4, 5) Hukumar da ke Kula daAyyukan Shaidun Jehobah tana kula da yadda ake koya wamutane game da Allah, tana �arfafa ’yan’uwa su yi wa’azinMulki sosai kuma tana kula da yadda ake na�a ’yan’uwan daza su yi hidima a ikilisiya.

Tana bin ja-gorancin ruhun Allah. Hukumar da ke Kula daAyyukan Shaidun Jehobah tana bin ja-gorancin Jehobah, Ma-mallakin Sararin Samaniya, da kuma na Yesu, wanda shi neShugaban ikilisiya. (1 Korintiyawa 11:3; Afisawa 5:23) Wa-�anda suke rukunin nan ba sa �aukan kansu a matsayin shu-gabannin mutanen Allah. Su da sauran Kiristoci shafaffusuna ‘bin �an rago [Yesu] duk inda ya tafi.’ (Ru’ya ta Yohan-na 14:4) Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobahtana godiya sosai saboda addu’o’in da muke yi a madadinsu.

˛ Su wane ne hukumar da ke kula da dukan ikilisiyoyi a �arni na farko?

˛ Ta yaya Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah a yau takebi�ar ja-gorancin Allah?

20Yaya Hukumar da ke Kula da AyyukanShaidun Jehobah Take Gudanar daAyyukanta a Yau?

KA �ARA BINCIKE

Ka karanta Ayyukan Manzanni15:1-35, don ka ga yadda manzannida dattawa a Urushalima a �arni nafarko suka tattauna wata gardamarda ta taso da kumayadda suka warwa-re ta da taimakonNassi da kumaruhu mai tsarki.

Hukumar da kekula da ikilsiyoyi a fa�induniya a �arni na farko

Suna karanta wasi�ar dasuka samu daga hukumar

Page 24: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Kalmar nan ta Ibrananci, Bethel, tana nufin “Gidan Allah.”(Farawa 28:17, 19) Wannan sunan ya dace sosai da gine-ginen da Shaidun Jehobah suke amfani da su a fa�in duniya,inda ake tallafa wa da kuma tsara aikin wa’azi. Hukumar dake Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah tana da zama ne a hed-kwatar da ke Birnin New York, a Amirka, kuma daga can netake lura da ayyukan da ake yi a ofisoshin reshe da ke �asasheda yawa. A matsayin rukuni, ana kiran wa�anda suke hidimaa wa�annan wuraren, iyalin Bethel. Kamar iyali, suna zaunewuri �aya kuma suna aiki tare, suna cin abinci tare, kumasuna yin nazarin Littafi Mai Tsarki tare cikin ha�in kai.—Zabura 133:1.

Wuri ne na musamman da ake aiki tare kamar iyali kumada sadaukarwa. A duk inda Bethel yake, akwai Kiristoci mazada mata wa�anda suka ba da kansu don su yi nufin Allahkuma suna bi�ar Mulkinsa farko a rayuwarsu. (Matta 6:33)Ba a biyan su albashi, amma suna da wurin kwanciya maikyau da lafiyayyen abinci kuma ana ba su �an �aramin ala-wus don su biya wa kansu �ananan bukatun da suke da shi.Duk wani mutumin da ke Bethel yana da aikin yi, wata�ila aofishi ko wurin dafa abinci ko kuma a wurin da ake cinabinci. Wasu suna aiki a inda ake buga littattafai, wasu sunashare �akuna, wasu suna wanki da guga, wasu suna gyara,da dai sauran su.

Wuri ne da ake aiki tu�uru don tallafa wa aikin wa’azi.Ainihin aikin da ake yi a kowane Bethel shi ne taimaka wamutane da yawa su san gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki.Wannan �asidar tana �aya daga cikin hanyoyin da ake yin ha-kan. An rubuta ta ne a �ar�ashin ja-gorancin Hukumar da keKula da Ayyukan Shaidun Jehobah, kuma an aika ta zuwa �a-rurruwan rukunonin mafassara da ke fa�in duniya ta hanyarkwamfuta, an buga ta a ma�aba’o’i a Bethel dabam-dabam,kuma an tura ta zuwa ikilisiyoyi sama da 100,000. A dukansassan nan, wa�anda suke hidima a Bethel suna tallafa waaiki mafi gaggawa a yau, wato, wa’azin bishara.—Markus13:10.

˛ Su wane ne suke hidima a Bethel kuma ta yaya ake kula da su?

˛ Wane aiki mafi gaggawa ne ake tallafa wa a kowane Bethel?

21Wane Irin Wuri Ne Bethel?

Sashen Yin Zane,a Amirka

Jamus

Kenya

Kolombiya

Page 25: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Wa�anda suke hidima a Bethel suna aiki ne a sassa dabam-dabam, kuma suna kula da aikin wa’azin da ake yi a �asarsuko a wasu �asashe da dama. Wasu suna aiki a inda ake fassa-ra, wasu suna buga mujallu ko littattafai, wasu suna tattaralittattafai kuma su tura su zuwa wuraren da za a yi amfani dasu, wasu suna aiki a inda ake shirya faifai na bidiyo ko kaset,wasu kuma suna kula da ayyukan da suka shafi yankin.

Kwamitin da ke Kula da Ofishin Reshe na Shaidun Jehobah.Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ta �auranauyin gudanar da aiki a kowane ofishin reshe a kan Kwami-tin da ke Kula da Ofishin Reshe, wanda ya �unshi �wararrundattawa uku ko sama da haka. Kwamitin da ke kula da ofi-shin reshe yana sanar da Hukumar da ke Kula da AyyukanShaidun Jehobah game da ci gaban da ake samu a kowace�asar da ke �ar�ashinsa da kuma matsalolin da suka taso.Irin wa�annan rahotannin suna taimaka wa Hukumar da keKula da Ayyukan Shaidun Jehobah ta tsai da shawara a kanbatutuwan da ya kamata a tattauna a littattafanmu, a taronikilisiya da kuma manyan taro a nan gaba. Hukumar da keKula da Ayyukan Shaidun Jehobah tana da wakilai wa�andaake kira dattawa masu ziyartar ofisoshin reshe, suna ziyartarofisoshin reshe kuma suna ba Kwamitin da ke Kula da Ofi-shin Reshe shawara a kan yadda za su gudanar da ayyukansu.(Misalai 11:14) Dattijon da ya ziyarci ofishin reshen yana bada jawabi na musamman don ya �arfafa wa�anda suke re-shen.

Ana yi wa ikilisiyoyin da ke yankin ja-gora. Akwai ’yan’uwamaza a ofishin reshe da aka ba hakkin amincewa da sababbinikilisiyoyin da ake son a kafa da kuma na�a dattawa da bayimasu hidima. Suna kuma kula da ayyukan majagaba damasu wa’azi a �asashen waje da kuma masu kula masu ziyarada ke hidima a yankin reshen. Suna shirya manyan taro dataron gunduma, suna kuma kula da aikin gina sababbinMajami’un Mulki, tare da tabbatar da cewa an aika littatta-fai zuwa ikilisiyoyin da suke bukatar su. Duk wani aikin da akeyi a ofishin reshe yana sa a cim ma aikin wa’azin da ake yicikin tsari.—1 Korintiyawa 14:33, 40.

˛ Ta yaya Kwamitin da ke Kula da Ofishin Reshe na Shaidun Jehobah yaketaimaka wa Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah?

˛ Wane irin ayyuka ne ake yi a ofishin reshe?

22Mene Ne Ake Yi aOfishin Reshe?

KA �ARA BINCIKE

Ana marabtar ba�i da suke zuwaofishin reshe kuma ana kai suyawon bu�e ido daga ranar Litininzuwa Jumma’a. Muna gayyatarkaka ziyarci wurin. Sa’ad da ka kaiziyara, ka saka tufafi mai kyau ka-mar za ka taro. Bangaskiyarka za ta�ara �arfi idan ka ziyarci Bethel.

SolomonIslands

Kyanada

Afirka taKudu

Page 26: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Muna buga littattafai a harsuna sama da 600, kuma muna�o�artawa mu yi wa’azin “bishara” ga ‘kowane irin mutumda �abila da harshe da al’umma.’ (Ru’ya ta Yohanna 14:6) Tayaya muke cim ma wannan gagarumin aikin? Muna yin hakanne da taimakon wasu marubuta da ke fa�in duniya da kumamafassara wajen 3,000, kuma Shaidun Jehobah ne dukansu.

Ana rubutun ne ainihi a Turanci. Hukumar da ke Kula daAyyukan Shaidun Jehobah ce take kula da Sashen Rubuce-Rubuce da ke hedkwatarmu. Wannan sashen ne ke kula daaikin marubutan da ke hedkwata da kuma wasu ofisoshinreshe. Marubutan da muke da su a wurare dabam-dabam neya sa muke rubuta batutuwan da suka shafi mutane dagaal’adu dabam-dabam, don mutane a ko’ina su so karantalittattafanmu.

Ana aika rubutun ga mafassara. Bayan an tabbatar da cewaabin da aka rubuta daidai ne, kuma an ba da izinin buga shi,sai a aika rubutun ta hanyar na’urar kwamfuta zuwa mafas-sara da ke fa�in duniya don su fassara ta, kuma su tabbatarda cewa fassarar ta yi daidai. Suna �o�artawa su yi amfanida “kalmomin gaskiya” wa�anda za su bayyana ainihin abinda aka ce a Turanci zuwa harshensu.—Mai-Wa’azi 12:10.

Na’urorin kwamfuta suna hanzarta aikin. Na’urar kwamfutaba za ta yi aikin masu rubutu da mafassara ba. Amma, aikin-su zai fi sauri idan suka yi amfani da kwamfuta da kuma lit-tattafan binciken da ke cikinta. Shaidun Jehobah sun tsaraabin ake kira Multilanguage Electronic Publishing System(MEPS). Wannan fasaha ce da take iya �aukan rubutu aharsuna dabam-dabam tare da hotunan da ke cikinsu, sa’annan ta ha�a su tare don a buga su.

Me ya sa muke irin wannan yun�urin, har ma a harsunan da’yan dubbai ne kawai suke yin su? Muna yin hakan ne dominnufin Jehobah shi ne, “dukan mutane su tsira, kuma su kawoga sanin gaskiya.”—1 Timotawus 2:3, 4.

˛ Yaya ake rubuta littattafanmu?˛ Me ya sa muke fassara littattafanmu zuwa harsuna da yawa?

23 Yaya Ake Rubuta daFassara Littattafanmu?

Sashen Rubuce-Rubuce, a Amirka

Koriya ta Kudu

Armeniya

Burundi

Sri Lanka

Page 27: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

A kowace shekara, �ungiyarmu tana buga miliyoyin LittafiMai Tsarki tare da littattafai, tana rarraba su ba tare da gayawa mutane su biya kaza ba. Muna gina Majami’un Mulki daofisoshin reshe kuma muna kula da su. Muna tallafa wa dub-ban masu hidima a Bethel da kuma masu wa’azi a �asashenwaje, kuma muna kai kayan agaji sa’ad da bala’i ya auku. Sa-boda haka, kana iya tambaya, ‘Ta yaya ake samun ku�a�enyin wa�annan ayyukan?’

Ba ma gaya wa mutane su ba da ushiri kuma ba ma yawo dafaranti don kar�an baiko. Ko da yake muna kashe ku�i sosaiwajen gudanar da wa’azin da muke yi, ba ma ro�on ku�i.Shekaru sama da �ari da suka shige, fitowa ta biyu ta mujal-lar Hasumiyar Tsaro ta ce, mun gaskata cewa Jehobah ne yaketallafa wa aikinmu kuma ba za mu “ta�a ro�on mutane su bamu tallafi ba.” Kuma ba mu ta�a yin hakan ba!—Matta 10:8.

Ana tallafa wa aikinmu ne ta wajen ba da gudummawa dason rai. Mutane da yawa suna son yadda muke koyar daLittafi Mai Tsarki kuma suna bayar da gudummawa sabodahakan. Shaidun Jehobah suna amfani da lokacinsu da �uzarida ku�insu da sauransu, wajen yin nufin Allah a fa�in duniya,kuma suna yin hakan ne da farin ciki. (1 Labarbaru 29:9)Akwai akwatuna a Majami’ar Mulki inda wa�anda suke sonsu ba da gudummawa suke iya saka gudummawarsu. Ayawancin lokaci, muna samun gudummawar ku�in nan nedaga mutanen da ba su da abin hannu. Mutanen nan sunakama ne da gwauruwa talaka wadda Yesu ya yaba wa. Dukda cewa talaka ce, ta ba da gudummawa da zuciya �aya.(Luka 21:1-4) Saboda haka, kowane mutum zai iya yin “ajiya”domin ya ba da gudummawa ‘bisa yadda ya yi niyya azuciyarsa.’—1 Korintiyawa 16:2; 2 Korintiyawa 9:7.

Muna da tabbaci cewa Jehobah zai ci gaba da motsa mu-tanen da suke son su ‘girmama shi da wadatarsu,’ su tallafawa aikin wa’azin Mulki domin nufinsa ya cika.—Misalai 3:9.

˛ Mene ne ya bambanta �ungiyarmu da sauran addinai?˛ Yaya ake amfani da gudummawar da mutane suka bayar da son rai?

24Yaya Muke Samun Ku� in Gudanarda Ayyukanmu a Fa� in Duniya?

YAYA AKE AMFANI DA KU�IN?

Ana amfani ne da gudummawar da aka samu dagaakwatin Ku�in da Ikilisiya Take Kashewa wajen biyanbukatun ikilisiya, kuma ikilisiya tana mayar wa ofishinreshe ku�in da ya ba ta don ya taimaka mata ta gina kota gyara Majami’ar Mulki.

Ana aika gudummawar da aka samu na Aikin DukanDuniya ne zuwa ofishin reshe don ya samu ku�in biyanbukatunsa, kuma ana amfani ne da duk wani abin da yarage a ciki wajen biyan bukatun ayyukanmu a wasu�asashe.

Nepal

Togo

Birtaniya

Page 28: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Kamar yadda sunan nan Majami’ar Mulki ya nuna, ainihincibiyar abin da ake koyarwa a wurin daga Littafi Mai Tsarki, shine, Mulkin Allah, kuma shi ne ainihin abin da Yesu ya koyar aduniya.—Luka 8:1.

Cibiyoyi ne inda ake bauta ta gaskiya a yanki. Shaidun Jeho-bah suna tsara aikin da suke yi na wa’azi a Majami’ar Mulki dake yankinsu. (Matta 24:14) Girma da fasalin Majami’un Mulkisukan bambanta, amma gini ne madaidaici inda ikilisiya gudako sama da haka suke yin taro. Saboda �aruwar da ake samuna ikilisiyoyi da masu shela, a cikin ’yan shekarun nan, mungina dubban sababbin Majami’un Mulki (wajen guda biyar akowace rana). Ta yaya ake cim ma hakan?—Matta 19:26.

An gina su ne da gudummawar da mutane suka ba da dongina Majami’un Mulki. A kowace Majami’ar Mulki, akwaiakwati dabam na gudummawa don gina Majami’un Mulki aDukan Duniya. Ana tura gudummawar nan ta ku�i zuwa ofishinreshe don ya ba ikilisiyoyin da suke son su gina ko su gyaraMajami’ar Mulki, amma babu ruwa a ku�in.

Masu ginin suna yin sa ne da son rai ba tare da an biya suko sisi ba kuma mutane ne daga wurare dabam-dabam. A�asashe da yawa, akwai Rukunin Masu Gina Majami’ar Mulki.Wannan rukunin na magina tare da ’yan’uwan da suke taima-ka musu suna zuwa ikilisiyoyi dabam-dabam a birane da �au-yuka a �asar da suke hidima, don su gina sababbin Majami’unMulki. A wasu �asashe, an na�a Kwamitin Gine-Gine na Yankidon su ri�a duba ayyukan gina da kuma gyara Majami’unMulki da ke yankin da aka ba su. Dattawan da suke cikin wan-nan kwamitin, wa�anda �wararrun magina ne suna yi waikilisiyoyi ja-gora a lokacin da ake gini, daga farko zuwa �ar-she, kuma suna kula da ayyukan �wararrun mutanen da keaiki a wurin, wa�anda suka ba da kansu da son rai. A dukinda ake gini, yawancin masu aikin ’yan ikilisiyar da ake yi waginin ne. Ruhun Jehobah da kuma �o�arin da mutanensa sukeyi da zuciya �aya ne ya sa hakan ya yiwu.—Zabura 127:1;Kolosiyawa 3:23.

˛ Me ya sa ake kiran wuraren da muke ibada Majami’ar Mulki?

˛ Yaya ake gina Majami’un Mulki a fa�in duniya?

25 Me Ya Sa Ake Gina Majami’un MulkiKuma Yaya Ake Yin Ginin?

Bolivia

Nijeriya, kafin a ginada sa’ad da aka gina

Tahiti

Page 29: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Kowace Majami’ar Mulki na Shaidun Jehobah tana amsasuna mai tsarki na Allah. Saboda haka, a wajen mu, gata nemu kula da ginin kuma mu share shi don ya kasance da tsab-ta, domin hakan sashe ne mai muhimmanci na bautarmu.Dukan wa�anda suke cikin ikilisiya za su iya yin wa�annanayyukan.

Ka taimaka ka yi shara bayan taro. Bayan kowane taro,’yan’uwa maza da mata suna share Majami’ar Mulki don takasance da tsabta, kuma suna yin hakan da farin ciki. Amma,a lokaci-lokaci, suna tsabtace wurin sosai. Dattijo ko bawamai hidima ne yake kula da aikin, kuma a yawancin lokaci,yana bin tsarin da aka rubuta ne na abubuwan da za a yi.Daidai da bukatun da ake da shi, ’yan’uwa suna taimakawawajen yin shara kuma suna goge da�e tare da tagogi da kuje-ru, suna kuma wanke ban �aki su zubar da shara, ko kuma sutsabtace dukan mahallin. A�alla a kowace shekara, ana ke�erana guda don tsabtace Majami’ar Mulki gabaki �aya. Sa’adda yaranmu suka yi wasu daga cikin ayyukan nan, muna koyamusu su daraja wurin bautarmu.—Mai-Wa’azi 5:1.

Ka taimaka sa’ad da ake duk wani gyare-gyare. A kowaceshekara, ana bincika Majami’ar Mulki, ciki da waje. Bisa gawannan binciken ne ake yin gyare-gyaren da ake bukata sabo-da majami’ar ta ci gaba da kasancewa da kyaun gani, kumahakan zai rage yawan ku�in da ake kashewa wajen yin gyara.(2 Labarbaru 24:13; 34:10) Ya cancanta mu bauta wa Allah aMajami’ar Mulki mai tsabta, wadda ake kula da ita sosai.Idan muka taimaka wajen yin wannan aikin, muna nuna cewamuna �aunar Jehobah kuma muna daraja wurin da mukebauta masa. (Zabura 122:1) �ari ga haka, mutane a yankin-mu za su daraja Jehobah.—2 Korintiyawa 6:3.

˛ Me ya sa bai kamata mu yi sakaci da wurin da muke bauta ba?

˛ Wane tsari ne aka shimfi�a don tsabtace Majami’ar Mulki?

26Yaya Za Mu Taimaka WajenKula da Majami’ar Mulki?

Estoniya

Zimbabwe

Mongoliya

Puerto Rico

Page 30: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Za ka so ka yi wasu bincike don ka �ara sanin Littafi MaiTsarki? Kana son ka san wani nassi ko mutum ko wuri kowani abu da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki? Ka ta�atunanin ko Kalmar Allah za ta taimaka maka ka warware da-muwarka? Ka je ka yi amfani da laburaren da ke Majami’arMulki.

Ana samun littattafan yin bincike a cikin laburaren. Wata�ilaba ka da dukan littattafan da suka bayyana Littafi MaiTsarki, wa�anda Shaidun Jehobah suka wallafa a harshenku.Amma laburaren da ke Majami’ar Mulki yana �auke dayawancin littattafan da aka wallafa kwanan nan. Wata�ilaakwai fassarar Littafi Mai Tsarki dabam-dabam da �amusmai kyau da wasu littattafan yin bincike a laburaren. Za kaiya yin amfani da laburaren kafin a soma taro ko bayan ankammala taro. Idan akwai kwamfuta a wurin, kana iya sa-mun Watchtower Library a ciki. Watchtower Library wata fasahace da ake sakawa cikin kwamfuta kuma tana �auke dalittattafanmu masu yawa, tana da sau�i wajen bincika batuko kalma ko kuma nassi.

Yana da amfani ga �alibai a Makarantar Hidima TaAllah. Idan kana makarantar nan, za ka iya yin amfani dalaburaren da ke Majami’ar Mulki sa’ad da kake shirya aikinda aka ba ka a makaranta. Laburare yana �ar�ashin kulawarmai kula da makaranta. Shi ke da hakkin tabbatar da cewaan saka sababbin littattafai a laburaren kuma an tsara suyadda ya kamata. Mai kula da makaranta ko kuma malaminda ke koya maka Littafi Mai Tsarki zai iya nuna maka yaddaza ka samu bayanin da kake so. Amma kada ka �auki littatta-fai daga laburaren Majami’ar Mulki ka kai gida. Hakika, baikamata mu yi sakaci da littattafan ba, kuma kada mu yirubutu a cikinsu.

Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa idan muna so mu samu“sanin Allah,” dole ne mu bi�e shi ‘kamar yadda ake bi�ar�oyayyun dukiya.’ (Misalai 2:1-5) Laburaren da ke Majami’arMulki zai iya taimaka maka ka soma binciken da kake so.

˛ Wa�anne kayan bincike ne ake samu a laburaren da ke Majami’ar Mulki?˛ Wane ne zai iya taimaka maka ka yi amfani da laburaren yadda yakamata?

27 Yaya Laburaren da ke Majami’arMulki Zai Amfane Mu?

KA �ARA BINCIKE

Idan kana son ka kafa naka labura-ren, ka duba irin littattafan da akeda su a kantar littattafai. Malaminda ke nazarin Littafi Mai Tsarki dakai zai gaya maka littattafai da yakamata ka fara ajiyewa.

Isra’ila

JamhuriyarCzech

Bini

CaymanIslands

Page 31: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Yesu Kristi ya gaya wa mabiyansa: “Ku bari haskenku shi has-kaka a gaban mutane, domin su ga ayyukanku masu-kyau, sugirmama Ubanku wanda ke cikin sama.” (Matta 5:16) Shi yasa muke amfani sosai da fasaha ta zamani, har da Intane.Yanar Gizonmu, www.jw.org ne ainihin dandanlin da za a iyasamun bayanai game da imani da kuma ayyukan ShaidunJehobah. Wa�anne abubuwa ne za a iya samu a dandalin?

Amsoshi daga Littafi Mai Tsarki na tambayoyin da mutanesuke yi a yau da kullum. Za ka iya samun amsoshin tambayoyimasu muhimmanci wa�anda mutane suka ta�a yi. An amsaguda shida daga cikin tambayoyin nan a cikin war�ar nan ZaKa so ka San Amsoshin Wa�annan Tambayoyin? wadda za a iyasamu a Intane a harsuna wajen 400. Za ka samu fassarar Lit-tafi Mai Tsarki na New World Translation of the Holy Scriptures aharsuna dabam-dabam da kuma littattafan da suka bayyanaLittafi Mai Tsarki, har da littafin nan Menene Ainihi Littafi MaiTsarki Yake Koyarwa? tare da Hasumiyar Tsaro da Awake! na kwa-nan nan. Za a iya karanta ko kuma a saurari karatun da damadaga cikin wa�annan littattafan ta hanyar Intane ko kuma asauko da sautinsu ko PDF ko EPUB. Kana iya buga wasushafuffuka don ka nuna wa mutumin da ke son gaskiya aharshensa! Ana samun bidiyo a yaren kurame da dama. Za kaiya sauko da wasan kwaikwayon da aka �auko daga LittafiMai Tsarki, da kuma wa�o�i masu da�i.

Bayani na gaskiya game da Shaidun Jehobah. Har ila, akwailabarai da �imi-�iminsu tare da bidiyo game da aikinmu a fa-�in duniya, da abubuwan da suke shafan Shaidun Jehobah dakuma �o�arin da muke yi don mu taimaka wa wa�anda bala’iya shafa. Za ka iya samun bayani game da taron gundumarmuda ke tafe da kuma adireshin ofisoshinmu na reshe.

Ta wa�annan hanyoyin ne muke haskaka gaskiyar da ke cikinLittafi Mai Tsarki a duk fa�in duniya. Mutane a dukan nahiyo-yin duniya, har da Antarctica, suna amfana daga wannan shi-rin. Fatarmu ita ce ‘maganar Ubangiji ta ci gaba da ya�uwada sauri’ a fa�in duniya, kuma �aukaka ta kasance ga Allah.—2 Tasalunikawa 3:1.

˛ Ta yaya www.jw.org yake taimaka wa mutane da yawa su koyi gaskiyarda ke cikin Littafi Mai Tsarki?

˛ Mene ne za ka so ka bincika a Yanar gizonmu?

28Wa�anne Bayanai Ne Za Ka IyaSamu a Yanar Gizonmu?

GARGA�I :

’Yan hamayya suna amfani dawasu dandalin Intane don su ya�a�arya game da �ungiyarmu. Manu-farsu ita ce su janye mutane dagabauta wa Jehobah. Mu guji wa�an-nan dandalin.—Zabura 1:1; 26:4;Romawa 16:17.

Faransa

Poland

Rasha

Page 32: Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau?download.jw.org/files/media_books/f3/jl_HA.pdf · Aljanna a duniya, har abada! Amma, kana iya cewa, ‘Hakan ba zai yiwu ba!’ Littafi Mai

Muna godiya saboda bincika wannan �asidar da ka yi donka san ko su wane ne Shaidun Jehobah, da yadda muke guda-nar da ayyukanmu, kuma ka ga yadda �ungiyarmu take cikaaiki. Muna fatan cewa wannan �asidar ta sa ka fahimci cewamu ne muke yin nufin Jehobah a yau. Muna �arfafa ka ka cigaba da koya game da Allah, ka gaya wa iyalinka da sauranabokanka abubuwan da kake koya, kuma ka ci gaba da yintarayya da mu a taronmu na Kirista.—Ibraniyawa 10:23-25.

Idan ka ci gaba da koya game da Jehobah, za ka ga cewa yana�aunarka da gaske. Hakan zai motsa ka ka yi iya �o�arinka kanuna masa cewa kana �aunarsa. (1 Yohanna 4:8-10, 19)Amma ta yaya za ka nuna hakan a rayuwarka ta yau da kul-lum? Ta yaya yin biyayya ga �a’idodin Allah game da �abi’azai amfane ka? Mene ne zai taimaka maka ka yi nufin Allahtare da mu? Malamin da ke koya maka Littafi Mai Tsarki zaiyi farin cikin bayyana maka amsoshin tambayoyin nansaboda kai da iyalinka “ku tsare kanku cikin �aunar Allah, . . .zuwa rai na har abada.”—Yahuda 21.

Muna �arfafa ka kada ka yi sanyin gwiwa amma ka samuci gaba a gaskiyar da kake koya ta wajen yin nazarin littafinnan . . .

Za Ka So Ka Yi Nufin Jehobah?

“KU TSAREKANKU CIKIN

�AUNAR ALLAH”

jl-HA

Za ka so �arin bayani?Za ka iya tuntu�ar Shaidun Jehobah a www.jw.org.