116
Da sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka ne ma Imam Rida (AS) ke cewa: aikin dukkan masu son mu da gaskiya shine taimakon shia'ar mu. Tun a da can zuwa yanzu akwai alamu masu yawa da kan iya bayyana mana matsayi da girman kowanne xaya cikin ma'asumai (AS) a rubuce da tarihance. Abinda shia kan iya yi musamman Iraniyawan cikin su yana kasancewa ne duk shekara makarantun Addini kan yaxa wata sabuwar koyarwa da kan tafi da zamani. A wannan littafi zamu bayyana muku abubuwan da muka gada sannan kan dadai da mu musamman a wannan zamanin daga Imam Ridha (AS). Cibiyar wayar da kai da ake kran da Darul Hadis ce ke kokarin kawo mana sakonni da ilimin da ya shafi binciken yau da kullum daga cikin wani xan abu- wanda mafi yawancin sa an yada shi ne da yare farisanci wanda ya shafi Imami na takwas (AS) don (amfanuwa da sunnoni masu salo-salon, tare da yaxawa a matakan litattafai qanana da mujalladai, ba tare da tauye saqon da ya qunsa na ilimi ba, ba kuma tare da samun matsalar bugawa ba ka rashin cikar adadin da ake buqata ba). wannan ne yasa a duk faxin qasa shekara ta 2931 Hijri Shamsi, aka tsara wannan aiki don wayar da kai kan dukkan hadisan da suka fito daga Imami na takwas (AS), aka zartar da shawarar samar da gungun mutane don yaxa abubuwan da muka gada daga wannan Imami na takwas wato Imam Ridha (AS). Waxannan abubuwan da muka gada sun fito ne daga wurare ko mavuvvuga daban da ban za kuma a yaxa su da

2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

  • Upload
    others

  • View
    0

  • Download
    0

Embed Size (px)

Citation preview

Page 1: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Da sunan Allah mai rahama mai jin qai

Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na

daga kyawawan abubuwa, dangane da haka ne ma Imam

Rida (AS) ke cewa: aikin dukkan masu son mu da gaskiya

shine taimakon shia'ar mu. Tun a da can zuwa yanzu

akwai alamu masu yawa da kan iya bayyana mana

matsayi da girman kowanne xaya cikin ma'asumai (AS) a

rubuce da tarihance. Abinda shia kan iya yi – musamman

Iraniyawan cikin su – yana kasancewa ne duk shekara

makarantun Addini kan yaxa wata sabuwar koyarwa da

kan tafi da zamani.

A wannan littafi zamu bayyana muku abubuwan da muka

gada sannan kan dadai da mu musamman a wannan

zamanin daga Imam Ridha (AS).

Cibiyar wayar da kai da ake kran da Darul Hadis ce ke

kokarin kawo mana sakonni da ilimin da ya shafi binciken

yau da kullum – daga cikin wani xan abu- wanda mafi

yawancin sa an yada shi ne da yare farisanci wanda ya

shafi Imami na takwas (AS) don (amfanuwa da sunnoni

masu salo-salon, tare da yaxawa a matakan litattafai

qanana da mujalladai, ba tare da tauye saqon da ya qunsa

na ilimi ba, ba kuma tare da samun matsalar bugawa ba

ka rashin cikar adadin da ake buqata ba). wannan ne yasa

a duk faxin qasa shekara ta 2931 Hijri Shamsi, aka tsara

wannan aiki don wayar da kai kan dukkan hadisan da

suka fito daga Imami na takwas (AS), aka zartar da

shawarar samar da gungun mutane don yaxa abubuwan da

muka gada daga wannan Imami na takwas wato Imam

Ridha (AS).

Waxannan abubuwan da muka gada sun fito ne daga

wurare ko mavuvvuga daban da ban za kuma a yaxa su da

Page 2: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

yanayoyi biyar [amfanuwa daga ingangantun

mavuvvugogi], [citratattun maganganu masu

mauhimmancin gaske], [amfana daga quararrun

mavuvvugai], [salo kala-kala] da [yadda da yin amfani da

salo mabambanta) daga muhimman ilimomi gamammu da

suka rage waxanda muka gada.

Page 3: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Gamayyar litattafai shida ne da suka haxa da:

2. Littafin [wata na kawas], na Mahdi Gulam Ali,

Tarihin rayuwar Imam (AS) daga rayuwar sa zuwa

shihadar sa, wanda aka rubuta shicikin taqaitattun

haruffa, wanda ya haxa vangarori 55 (cikin

taqaitattun shekarunsa masu albarka).

1. Littafin (Minawi Nigahi to) wanda ya tattaro

qananan Qissoshin da suka haxo tarihin rayuwar

Imam Ridha (AS) da mafi kyawun darussa masu

qayatarwa.

9. Littafin {Dar huduri Darya) na Hassan Ali Zadeh,

wanda ke da vangarori biyu [suka tattaro waqoqin da

suka yabi Imam Ridha (AS) cikin hikima daga

Hakim Sinayi Har suna nan (tun kimanin shekaru

dubu aka rubuta waqoqin] da [qananan waqoqin,

masu baitoci xaixai da mai baituka huxu-huxu].

4. Littafin [Inja Asiman, nazdiktar Ast], na Mustafa Pur

Najati, wanda ya kwatanta tare da kawo ziyarori

Imam Ridha (AS) da ke nuni zuwa ga rayuwar sa

(AS) ba kai tsaye ba gaban.

5. Littafin [Masihye Xus] Hamid Ahmadi Jalfa'yi,

zavavvun karamomin Imami na Takwas Imam Ridha

(AS) guda Arba'in.

6. Littafin [Barguzideh Kitab Shinasi Imam ridha (AS)]

na Hadi Rabbani, sannan rubutun da aka ciro shi

daga mavuvuugar da ta haxo da na sauran Imamai

Sha biyu (AS) tare da sanin kevantaccen rubutu.

Godiya ga marubutan Arjamad waxanda suka nemo

waxannan rubututtuka masu cike da amfanarwa da ke

qara mana kyautata zaton samun amfana ga masu neman

ilimi da makaranta.

Page 4: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Gabatarwa

Ya Allah ka yi salati ga Imam Ali Xan Musa Arridha:

Shakhsiyyar Imam Ali Ridha (AS) na daga cikin

muhimmiyar matsaya kuma mafi girma wajen dukkan

Iraniyawa wajen girmamata a matsayin addini da

mazhaba, a 'yan shekarun da suka gabata sai Iraniyawa

suka dauki niyyar yaxa koyar da abubuwan da 'ya'yan

Annabin Allah (SAW) suka bar mana ta wannan salon.

Da shigowar fararen matafiyan da suka keto daga

wuri zuwa wani sabida yanayi da neman kyautata rayuwa

da aminci, sai ya zama haske ya fantsama da motsawar

su, tun daga waxannan ranakun Xus da Sana Abad suna

zama masu alfahari, har zuwa yau ya zama kowanne ba

Iraniye ke amfanuwa da wannan ni'ima.

Wannan yanayi ya kyautata da zuwan baqo

Don kuwa dukkan baqikun san su

Ni kaina na so ace nima na zamo cikin waxanda

suka gan ku

Lungunan Kurasan ma kun san su

Don haka ne ma samuwar wannan hasken na Manzo

(SAW), sai aka buxe littafin Imamanci, sannan duk wani

fasali cikin wannan littafin na shiryarwa zuwa ga nuna

qoqarin Ahlulbait (AS) da yadda duniya ta zalunci hujjar

Allah (SW), fasali na takwas a littafin Imamanci kawai,

tunda sauran fasalolin na daban masu muhimmanci,

waxanda ke siffanta matsayi da girman wakilin Manzo

(SAW) na takwas.

Page 5: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Duk shekara ana samar da gomomin rubutattun

falaloli da matsayin Alayen Manzon Allah (SAW), da

haka ne zamu iya cewa mafi muhimmancin abun da kan

iya jawo buri zuwa ga yaxa koyarwa da tarihin Ahlulbait

(AS), wannan littafin mai suna [wata na takwas] nada

abubuwa huxu.

Rubutawa ko yaxa tarihin rayuwar Imami na takwas

Imam Ridha (AS) daga rubutattun mavuvvugogi

ingantattu.

Bayani da karantar da muhimmain saqo na ilimin ta

sassauqar hanya.

Maganganu masu tsada cikin haruffa 'yan kaxan

cikin kowanne vangare "da aka tattauna cikin littafin".

Tsara tarihin rayuwar Imam (AS) daga haihuwar sa

zuwa shihadar sa cikin vangarori 55.

Babban abin farin ciki da ke sanya fata na gari da

ake ganin za a samu nasara wajen yaxa maganganun da

koyarwar alayen Muhammad (SAW) sannan ya janyo

mutane zuwa yardar su (AS).

Yardar Ridha yardar Allah ce.

Domin idan Ridha ya yarda Allah ya yarda.

Mahdi Gulam Ali

Mash'had, labrarin masallacin Jami'u

Goharshad.

11- Zulqida = 62-Shahrivar 1936

Page 6: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

WATA MATA DAGA HABASHA

An kama wani jirgin ruwa na matafiya a arewacin

Africa, matafiyan daga arewacin na Africa sun kama

hanyar su zasu wuce zuwa Habasha, sun taho daga nisan

duniya, tun daga Africa ta yamma sannan su tsallako ta

cikin Saudiyya suna son zuwa Hijaz cikin qasar Kuwait.

Bayan wasu kwanaki suna tafiya sun isa Madina

cikin Saudiyya sun tsaya don su huta na tsawon lokaci

sabida wahalar da ke tattare da su musamman mata, sai

daya daga cikin tsofaffin 'yan kasuwa ya zo tare da

sarakuna goma zuwa kasuwar Madina domin siyaen bayi.

Imam Musa xan Ja'afar (AS) ya tambayi Hisham,

xaya cikin yaran sa dake tare da shi cewa: ba wani xan

kasuwa da yazo daga Maroko (Morocco) zuwa nan

Madina ne? Da yake Hisham baqone a kasuwa sai ya

bada amsar da ta sava haqiqa.

Da yake Imam na jiran wani da zaizo daga can

Marokon ne sai yake cewa, dole a samu wanda ya zo daga

can, xan kasuwan da yake baqo mai alamun tafiya

(tafiyayye) kuma mutumin Maroko! Zo muje kasuwar

tare.

Lokacin da suka isa kasuwa, suka xan yi binciken na

xan qanqanin lokaci, sai kuwa suka gano xan kasuwa

mutumin Maroko, suka nemi ya nuna musu bayi. Imam

(AS) na son siyen bawa sabida yiwa mahaifiyar sa mai

albarka da girma hidindimu, mai suna Banu Hamideh

Musfa, sai ya zamana ba'a samu mai irin halayyar da suke

so ba sai wata daban, Imam ya ce: bana buqatar wannan,

ai kana da wata baiwar, ina take?

Page 7: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Mutumin bai wani muhimmantar da tambayar da

Imam ya yi masa ba sai ya ce: bani da wata! Wannan

kawai nake da su/ita, Imam (AS) yaji haushin qaryar da

wannan xan kasuwa ya yi masa, sai ya ce masa: na san

kana da wata baiwar ka faxamin inda ka ajiye ta ba, tana

ina?

Sai wannan xan kasuwar cikin sanyin gwiwa yace:

ina rantse maka da Allah xayar da nake da ita bata da

lafiya ne (ba buqatar na saida maka da ita a haka)!!

Imam dai yace gaba da karfafa maganarsa na neman

shi wannan mara lafiyar yake so ba wata ba, ya fuskanci

xan kasuwar nan ya ce: to mai zai hana na ganta, sai mai

siyarwar (xan kasuwar) ya nemi Imam ya tafi zuwa wani

xan lokaci sai ya dawo kasuwar kafin ya kawo baiwar.

Washe garin wannan ranar sai Imam yace da

Hisham kaje kasuwa wajen wannan xan kasuwar na jiya

ka tambayomin kuxin baiwar da mukayi magana da shi,

duk qimar kuxin da ya sa mata duk tsadar ta zan siyeta.

Lokacin da Hisham yaje wajen wannan xan kasuwar

sai xan kasuwar ke tambayar sa kan cewar: shin wannan

mutumin da suke tare da shi jiya wanene?

Da yake Hisham baya son baiwa wannan xan

kasuwar dogowa kuma cikakkiyar amsa sai yace: wani

mutum ne daga qabilar Bani Hashim, xan kasuwar da

yazo daga Marokon yace: na san rabe-raben sadat na bani

Hashim amman inason sanin shin shi wannan mutumin

daga wane vangare na bani Hashim ya fito? Hisham ya ci

gaba da voye masa labarin ya bashi amsar cewa: kawai

dai xaya daga cikin manyan Banu Hashim ne.

Page 8: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Xan kasuwa ya ce: a haqiqanin gaskiya dai sunan

wannan baiwar [Tuktam] daga wani waje mai nisan gaske

a Maroko na siyawa kaina ita, kuma mace ce sananniya

cikin Ahlulkitabi lokacin da na gan ta, ya ce: wannan

baiwar bata dace da kai da ire-iren ka ba, dole ta zama

tare da mafi ingancin mutane a bayan qasa, domin idan ta

zama tare da irin wannan mutumin (mafi ingancin

mutanen) bayan wani xan lokaci qanqani zata haifi xa

wanda zai gagari dukkan wani xa a gabasci da yammacin

duniya ta yadda duk wanda yazo gaban sa dole ya rusuna.

Hisham yace da wannan xan kasuwar: wanda zai

siyeta na daga cikin mafiya ingancin mutane kuma in

Allah ya yarda abun da ka faxa shine zai faru tunda

wannan Ahlul kitabi na da wannan sifa, kaidai ka zura ido

zaka gani.

Page 9: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Uwa da Uba

[Tuktum] ta shiga gida Imami na Shida, wato wajen

matarsa Bani Hamideh Musaffa, matar Imam Sadiq (AS)

babar Imam Musa Al-Kazim (AS) wacce na daga cikin

maxaukaka kuma sanannun cikin Ajamawa wajen tsarki

kan sauran mata, sai ta kalle ta, Taga cewa wannan

baiwar Allah na da matuqar Kamewa sannan tana

mutuqar taimakawa matan gidan wajen ayuukan tare da

hidimta musu.

Ta vangaren addini da girmama sauran mata na tare

da Tuktam da take yi ya sa ta zama itace mafi girma da

daraja cikin matan, idan tazo kusa da Tuktam bata iya

zama sabida girmamawa sannan Take kiranta da Suna

Hamida, wannan ne yasa sannan dukkan matan gidan

suma suka yi shawarr cewa su dinga kiranta Uwar gidan

tasu da Hamida, sai ya zama daga wannan lokacin sai

sunanta ya zama Hamida.

A wannan lokacin ne Hamida, ta ga Manzo (SAW)

cikin mafarki yana bata umarni cewa: Ke Hamida ki

baiwa xan ki Musa Najma, akwai xanta da zai zo duniya

zai zama mafi darajar mutane a bayan qasa.

Sai Hamida ta yiwa xan ta Musa (AS) maganar

auren Najma ta yi masa bayani cewa: ya xa na: wannan

'yar itace tafi dacewa da kai domin banga wata yariya

kamar ta ba, sannan bani da kokwanto kan abunda nake

gaya maka, Allah (SW) na son tsarkake mana wannan

tsatso ne ba wani abu ba, ka kyautata mata2.

2 Uyunu Akhbarur ridha (AS) Littafi na 2 shafi na 24 hadisi na 1 da shafi na 21 hadisi

na 9.

Page 10: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Haihuwa

Yaushene Najma ta samu juna biyu? Masu ruwaya

dangane da samun cikin sa na cewa ta ce: lokacin da aka

samu cikin dana Ali, ban ji nauyin da masu ciki suke ji

ba, duk sanda na kwanta barci san na dinga jin Tasbihi da

hamdala da hailala daga cikina, sannan wannan karatun

na bani nutsuwa amman idan na tashi daga bacci, bana jin

muryar.

Lokacin da cikin ya isa haihuwa, a ranar Lahadi, sha

xaya ga watan Zulqida shekara ta 241 bayan hijira a

Madina na haife shi, Tarihin haihuwar sa da watan

Shamsiyya daidai da Goma ga watan Deiy shekara ta 299

hijira shamsiyya.

Farkon wanda ya fara yiwa Najma barkar haihuwar

wannan xa shine Musa Xan Ja'afar (AS), yake gayawa

matarsa cewa: madalla da wannan babbar kyauta da

girmamawa ta Ubangiji, wannan girmamawar Ubangiji ce

gareki.

Nan take Imam Musa (AS) ya dauki wannan yaro

cikin cikin farin zanin goyo daga wajen babar sa, sannan

ya yi masa kiran salla a kunnen dama ya yi masa iaqama a

kunnen hagu ya nemi a kawo masa ruwa, ya yiwa yaron

amfani da shi, sannan ya dawo da shi wajen mahaifiyar ya

ce: karve shi ki sani cewa hujjar Allah ne a kan qasa.

Wannan jariri na Najma, yayi saurin girma qwarai

da gaske, yana shan nono sosai, bayan haihuwar Najma ta

kasance koda yaushe cikin ganawa da Allah da zikirori,

tana cewa sabida kulawa ta musamman ga xana Ali xan

Page 11: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Musa Arridha (AS) nono bayan sallar mustahabbi bana

iya samun daman kammala zikirori na1.

1 Al-kafy, littafi na xaya, shafi na 416, Uyunu Akhbarur ridha (AS) Littafi na 2 shafi

na 24 da na 21 da na 12 hadisi na 1..Al-irshad, shafi na 924. Tajil walid, shafi na 41.

Hai'atu wa nujumu islami, littafi na 1, shafi na 912.

Page 12: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Suna da shuhura (xaukaka)

Imam Musa xan Ja'afar (AS) ya sanyawa xan sa

suna Ali sannan ya sanya masa laqabi da Ridha, sannan

koda yaushe yana son ganin yana magana da wannan xan

nas, sannan idan yana magana da shi da suna Ridha yake

kiran sa, wani lokacin idan xan sa na kusa da shi yana

kiransa AbulHassan.

Bayan wannan ne – shihadar Imam Ridha (AS) –ya

rayu tsakanin waxanda suka sava da mahaifin sa, sannan

Ma'amun ya kira Imam Ali Ridha (AS) da suna cewa

shine ya dace da zama shugaban dukkan musulmai, Imam

Jawad (AS) dangane da wannan maganar na cewa: ina

rantsuwa da Allah qarya suke, abinda ke bakin su ya sava

da abinda ke cikin zuciyar su, Allah mai girma da

xaukaka da suna Ridha ya kira shi, don haka ne ma sabida

neman yardar Allah – mai girma da xaukaka – a

samaniyar sa, sannan ga manzon sa da Ayimma bayan

qasa sune hujjoji kuma yardaddu.9

9 Uyunu Akhbarur ridha (AS) Littafi na 2 shafi na 29 hadisi na 2 da shafi na 24 hadisi

na 1. Kashful Gumma, littafi na 9 shafi na 16.

Page 13: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Siffofinsa da ya kevanta da su

Imam (AS) ba gajere bane sannan ba dogo bane,

wato yana da matsakaicin tsayi, fuskar Imam (AS) ta xan

yi kusa da yanayin duhu-duhu saidai ba duhun ne da shi

ba, za mu iya cewa yana da xan cakuxen baqi a tattare da

shi, lokacin sanyi a kan tabarma da makamantan ta yake

zama, lokacin sanyi kuma yana zama kan abunda aka yi

shi da auduga.

Kayansa masu kaushi ne sannan masu tauri ne,

amman duk sanda zai gana da mutane yana gyatta kansa

da kaya mafi kyawun da yake da shi.

Yana sanya manyan kaya yayin haduwa da mutane.

Tare da sanya turare na shafawa jiki da na kaya, sannan

yana tanadar turare mai tsada.

Kwarjinin sa da haibar sa sun kai matsayin da –

masoya da maqiya – duk mutane na gurfana masa, duk

wanda ko waxanda suka gan shi, suna matuqar girmama

shi, duk sanda ya zauna tare da mutane yana musu

zantuka masu albarka kyawawa, sabida kwarjinin da yake

da shi ba wanda ke iya yi masa magana da qarfi.4

4 Al-kafy, littafi na 6, shafi na 522, da littafi na 2, shafi na 521 hadisi na 9, Uyunu

Akhbarur ridha (AS) Littafi na 1 shafi na 211 hadisi na 2 da shafi na 296. Rayuwar

Imam Ridha (AS) littafi na 2, shafi na 11.

Page 14: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Rayuwar Imam tare da mahaifin sa

Imam Ali xan Musa Ariidha (AS) tun ma kafin ya

isa zuwa ga Imamanci tsakanin 'ya'yayen Imam Musa xan

Ja'afar na daban ne, Imam Sadiq (AS) tun shekaru kafin

haihuwar jikansa yake gayawa xan sa Imam Kazim (AS)

busharar xan da zai haifa, da wannan ne ma Imam Ali

Ridha (AS) tun daga yarinta ya zama qarqashin kulawar

ta musamman daga wajen Mahaifin sa.

Ko yaushe Imam Kazim (AS) yana gayawa sauran

'ya'yansa cewa duk wani abu na ilimi ko neman sani su

dinga tambayar dan uwansu, yana ce musu: wannan xan

uwan naku Ali Ridha (AS) masanin cikin Alayen Manzo

(SAW) ne, ku dinga tambayar sa duk wata tambaya ta

ilimi, kuma duk abinda ya gaya muku ku yarda da shi

sannan ku yi aiki da shi; na ji da babana Ja'afar xan

Muhammad (AS) yana cewa: malami cikin alayen

Muhammad (SAW) na tsatson ka, na so ace (kai ina ma

dai) zan haxu da shi na gan shi, sunan su daya da

Shugaban Muminai Ali (AS).5

5 Alamul wari, littafi na 2, shafi na 55.

Page 15: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Yan uwan sa maza da mata

Imam Kazim (AS) na matuqar qaunar dukkan

'ya'yan sa. Yana da kimanin 'ya'ya 91. Wannan ne ya sa

Imam Ridha (AS) yake da 'yan uwa maza da mata birjik,

waxanda suka fito daga iyaye mata daban-daban.

Sunayen 'yan uwan Imam Ridha (AS) maza – su sha

takwas – waxanda suka haxa:

Ibrahim, Abbas, Qasim, Hamza, Isma'il, Ja'afar,

Harun, Hassan, Ahmad, Muhammad, Sulaiman,

Abdullah, Is'haq, Ubaidullah, Zaid, Hassan, Fadl da

Hussain.

Sunayen 'yan uwan Imam Ridha (AS) mata – suma

sha takwas ne – waxanda suka haxa:

Fatima qarama, Fatima Babba, Ruqayya, Hakima,

Ummu Abiha, Ruqayya Qarama, Ummu Ja'afar, Lubaba,

Zainab, Khadija, Alliyyah, A-mina, Hassana, Bariha,

Ai'sha, Ummu Salma, Maimunah da Ummu Kulsum.

Cikin dukkanin 'ya'yan Imam Musa (AS), Babban

xansa, Imam Ali Ridha (AS) ne wanda yafi kowannen su

matsayi da iko da ilimi da falala.6

5 Al'irshad littafi na 2, shafi na 244.

Page 16: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Nagartattun 'yan uwan sa

Ahmad xan Musa – wanda cikin Iran aka sani kuma

ya shahara da Shahcirag –, tsakanin dukkan 'yan uwan

Imam Ridha (AS) yafi kowannen su matsayi da

mutumtaka, mutum ne mai matuqar martaba, baban sa

Imam Kazim (AS) na matuqar qaunar sa, sannan bayan

Imam ridha yana gabatar da shi kan dukkanin sauran

'ya'yan sa haka nan ma sauran 'ya'yan suna matuqar

girmama shi.

Ahmad xan Musa wanda tsakanin shekara ta 122

zuwa ta 129AH lokacin da yake son zuwa ganin xan

uwan sa ya nufin Kurasan a Khan Zaniyan, kusa da Shiraz

kan hanyar sa Abdullahil Ma'amun (sarkin abbasiyawa

dan Harunar Rzashid) yasa aka tsare shi a hanya ya

shahadantar da shi.

Isma'il xan Musa, xaya daga cikin 'yan uwan Imam

Ridha (AS) na cewa: duk lokacin da muka fito waje tare

da baban mu tare da xan uwan mu Ahmad, yaram baban

mu sun fi alaqantuwa da Ahmad sosai, shi kansa baban

namu baya rabuwa dashi koda na xan qanqanin lokaci,

koda yaushe yana kule da shi.

Ana cewa: Ahmad, bayi dubu ya 'yanta zuwa ga

Allah (ya sanar da bayi dubu Allahn su).

[Muhammad xan Musa] shima xaya ne cikin 'yan

uwan Imam Rida (AS) da yake mutum ne mai xaukaka

kuma mai kyawawan ayyuka, dangane da shi ana cewa

wasu lokutan ma'abocin tsarki da salla ne sannan dukkan

daren sa yana qarar da shi cikin tsarki da yin salla, ko

yaushe baya rabuwa da alwala, sannan ruwan alwalar sa

koda yaushe baya nesa da shi.yana sallatar dukkan rabin

Page 17: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

daren sa, sannan ya yi baccin na wani xan lokaci sannan

ya qara tashi ya yi alwala ya yi salla, wannan ne ya sa

baccin sa ya zama kaxan sosai sannan koda yaushe yana

shagaltuwa da ibadu.

Xaya daga cikin na dab da shi na cewa: duk sanda

na ga Muhammad sai na tuna faxin allah maxaukakin

sarki cewa: «»1 w ato «»1

7 Suratuz Zariyat, Aya ta 81. 1 Al-irshad littafi na 2, shafi na 245, Jogirafin tarihin tafiyar Imam Ridha (AS) shafi na 18.

Page 18: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Mafi darajar 'yar uwa Imam (AS)

Fatima babba, wacce ta fi shahara da Fatima

Ma'asuma (AS), zamu iya cewa ita mafi darajar 'yar uwa

mace da Imami na takwas yake da ita cikin dukkan 'yan

uwan sa mata, an haifi wannan baiwar Allah a farkon

watan Zul'qi'ida shekara ta 219AH, sannan Imam Ridha

(AS) ya tafi Khurasan, a shekara ta 122 Fatima (AS) ta

bar Madina zuwa sabida haduwa da xan uwan ta, a kan

hanyarta zuwa wajen sa a Saweh ta kamu da rashin lafiya,

daga nan ne ta nemi a kawota Qum, lokacin da mutanen

Qum suka san zuwan ta suka tattaru suka tarbota Musa

xan Khazraj ya yi alfaharin saukarta, bayan kwanaki sha

shida zuwa sha Takwas ne, sabida tsananin rashin lafiyar

da ya tsananta mata tana 'yar shekaru ishirin da takwas ta

bar duniya, tun daga wannan lokacin ne mutanen garin

Qum suka gina muhallin daaka binne ta (AS), bayan ta

akwai jikar Imam Jawad ('yar Zainab 'yar Imam Jawad

(AS)) wacce aka binne ta a Gumbad (arewacin Iran kusa

da bodar Turkmanistan).

Imam Ridha da Imam Jawad (AS) suna cewa: Allah

ya riga ya sanya ladan wanda ya ziyarce ta Aljanna, wani

lokaci Sa'ad, xaya cikin masana da yake a Qum, ya je

wajen Imam Jawad (AS) a Khurasan, Imam Jawad (AS)

yake ce masa: kusa da ku akwai qabarin dangin mu, Sa'ad

ya bada amsa cewa: e, qabarin 'yar uwar ku Fatima 'yar

Musa xan Ja'afar ne, Imam ya jaddada masa ya ce: duk

wanda yake wajen ta ya ziyarce ta xan al'janna ne, a nan

ne ya baiwa Sa'ad labari dangane da ziyarar 'yar uwar su

wanda har yanzun nan yana nan kuma masu ziyarar

fatima Ma'asuma (AS) suna zuwa har yanzu. Shekaru

kafin haihuwar Imam Musa (AS) Imam Ja'afar (AS) yayi

maganar haramin Fatima Ma'asuma (AS) yake cewa: ba

Page 19: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

da daxewa ba daga cikin 'ya'ya na xa a binne jikata a

wannan garin (Qum) mai suna Fatima, al-janna

sakamakon wanda ko wacce ya/ta ziyarce ta.3

9 Kamiluz ziyarat shafi na 824 hadisi na 8 da na 2, biharul anwar littafi na 57 shafi na 289 hadisi na 49 da littafi na 99 shafi na 255, hadisi na 5, da shafi na 257 hadisi na 5.

Page 20: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Matar sa (AS)

Sunan matar Imam (AS) kafin ya aureta [Dareh]

amman bayan ya aure ta sai ya canza mata suna yake

kiranta da [Khizuran]. Tana da dangantaka da mariyatul

Qibxiyya matar Manzo (SAW). Sauran sunayen ta sun

haxa da [Sabikah Nubiyah], [Raihana] ana mata al-kunya

da [Ummu Muhsin]. Abar al-fahari babar Imam Jawad

(AS) mai suna Khizuran ce, asalinta 'yar Sudan ce.22

80 Al-kafi, littafi na xaya, shafi na 492. A'a lamul wari shafi na 824. Manaqibi Ibni Shahr Ashub, littafi na 4, shafi na 879.

Page 21: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

'ya 'yan sa (AS)

Imam Ridha (AS) xa xaya tal Namiji yake da shi,

wannan nazarin cikin marubuta tarihi xan da suke

kawowa a matsayin xan sa (AS) namiji shine Imam Jawad

(AS). Saidai wasu daga cikin su sun kawo wasu maza

cewa Ima (AS) ya riqe su ne a gidan sa ya kula da

tarbiyyar su.

Babar Imam Jawad (AS) Khizuran ce. Lokacin da ta

samu ciki, Imam Ridha (AS) ya yi mata bushara da cewa

xan da zata haifa na daga cikin hujjojin Allah a bayan

qasa don haka ta bashi kulawa ta musamman, ta wani

vangaren kuma Hakima babba cikin yayyen sa mata ta so

idan an haife shi ta kula da Babar sa Khizuran ta zauna

tare da ita.

Anan nan kwatsam 22 ga watan Rajab Ranar

Juma'a shekarar 235 hijira Qamariyya cikin Madina aka

haife shi, farin ciki da annashuwa suka cika mahaifinsa,

ya xauki yaron daga hannun mahaifiyar sa ya yi masa

kiran sallah a kunnen sa na dama iqama kuma a kunnen sa

na hagu sannan ya sanya shi cikin zanin haihuwa, wannan

xan da aka haifarwa Imam (AS) na kama da Musa da Isa

(AS) yake gayawa shi'arsa cewa haqiqa Allah (SW) ya

qaddara bani wanda zai gaje ni, ya gaji iyalen Dawud ...

Imami na takwas ya sanyawa wannan xan nasa suna

Muhammad sannan yake masa al-kunya da Abu Ja'afar.

Imam Muhammad xan Ali wanda akewa laqabi da

Jawad (AS) baban sa ya yi shihada lokacin da bai wuce

shekaru takwas ba, ya xauki nauyin Imamanci a

waxannan qananan shekarun nasa masu albarka. Wannan

ne yasa ya zama Imami mafi qarancin shekaru da ya zama

Imami cikin tarihin ahlulbait (AS) wanda ya savawa

Page 22: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

abunda aka saba gani, duk da haka shi'a sun karvi

Imamancin sa a waxannan shekarun bisa Ikhlasi ba tare

da wani ko wasu ya/sun sava kan Imamancin sa ba.

wannan karva da kowa ya yiwa Imamancin sa ya sanya

dun qoqarin da Imam Ridha (AS) na wayarwa da sanin

ma'anar Imama ya zama wani yanayi da ya qara fito da

abun ga kowa da kowa har ma ake cewa.

Shekarun Imam Jawad basu wuce 15 a ranar

qarshen Zul qi'ida shekara ta 112HS a bagdad aka

shahadantar da shi.22

88 Al-kafi, littafi na xaya, shafi na 492.al-irshad littafi na 2 shafi na 278. A'a lamul wari shafi na 824. Manaqibi Ibni Shahr Ashub, littafi na 4, shafi na 879. Biharul Anwar, littafi na 82, shafi na 808. Hayatul Imam Jawad (AS) shafi na 58-55.

Page 23: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Tare da al-Qurani

Imam Ridha (AS) da ya kasance ran Al-qur'ani,

koda yaushe yana nishaxantuwa da shi, dukkan zantuka

da hirarrkin Imam Qur'ani ne, masoya da maqiyan sa suna

da imanin cewa Imam (AS) qur'ani ne da yake da gangar

jiki, Ibrahim xan Abbas Suli (wanda ya bar duniya a

shekara ta 141AH), yana daga cikin masana kuma manya

cikin ahlussunna, ya yi wa Imam hidima ta wani lokaci,

yana cewa: Ma'amun yaso wai da Tambayoyi kala-kala

daban-daban ya jarraba Imam Ridha (AS), sai ya zama

dukkan tambayoyin da ya yi Imam (AS) da qur'ani ya

amsa masa su, dukkan amsoshi magangani da huxubobi

da bada misalai dukkan su Imam Ridha (AS) da qur'ani

yake yin su.

Kullum bayan gama salla da addu'o'in asuba yana

shagaltuwa ne da karanta qur'ani har ma yana cewa: ya

kamata ya ace duk bayan sallar asuba mafi qaranci mutum

ya karanta aya 52 ta qur'ani.

Haka nan ma da daddare ma lokacin da mutum zai

kwanta, ya kamata ya karanta al-qur'ani sannan lokacin da

yake karanta qur'anin ya zama a duk wani waje da aka

ambaci al'janna ko azaba ya yi kuka, ya nemi Allah ya

sanya shi a al'janna ya nemi tsarin Allah daga wutar

jahannama, ya kasance duk bayan darare uku yake sauke

qur'ani.

Lokacin da Imam ya yi wa Khaza'i kyautar kaya ya

ce masa: Ka kula da wannan rigar sosai, dare dubu sannan

a kowanne daga waxannan dararen dubu an yi raka'a dubu

da ita sannan an sauke qur'ani da ita sau dubu duk da ita

na karanta.

Page 24: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Daga maganganun shiriya da Imam ya karantawa

wani daga yaran sa mai suna Nazir xan Ahmad xan

Muhammad bazanti magana dangane da hadafi ya ce

masa: ba komai bane sai cikakken littafin Allah (SW).21

82 Littafin malla yahduruhul Faqih littafi na 8 shafi na 505, uyunu akbarur Ridha (AS) littafi na 2 shafi na 810, hadisi na 4 da na 5. Al-amali na sheikh Saduq, shafi na 751 hadisi na 80288458. Al-amali na sheikh Xusi, shafi na 859, hadisi na 749. Basairud darajat, littafi na 8, shafi na 245, hadisi na 1.

Page 25: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Imam (AS) da addu'a

Wani vangare da zamu iya kalla sosai cikin rayuwar

Imam Ridha (AS) shine, yin addu'a. Imam (As) ya

kasance mai matuqar yin yana matuqar shagaltuwa da yi

addu'a da harshen sa mai albarka.akwai gomomin addu'o'i

masu matuqar kyau da ya bar mana. Kai Imam ba wai

kawai yana addu'a bane yana ma kaxaitar da wasu tare da

sanya su yin addu'a yana cewa:

Maganar da yake maimaitawa yaransa da yawa

itace, itace: an bar muku makamin annabawa, wani ke

tambaya cewa: mene takobin annabawan da aka bar

mana? Imam (AS) yace masa: addu'a.

Ima yake cewa salati xaya cikin dawwamammun

addu'o'i ne harma yana cewa: duk wanda ba zai iya yin

komai na neman gafara ba (wato ya rasa kalar istigfarin

da zai yi), ya yi wa Muhammad da Iyalan gidan sa salati,

domin cewa salati yana shafe zunubai.

Wani daga cikin 'yan shia ya nemi Imam (AS) ya yi

masa assu'a, sai ya ce masa: [shin kana tunanin bana

muku addu'a ne? Ai lokacin da nake ganin ayyukan ku ina

muku addu'a, ina rantsuwa da Allah cewa: akullum da

daddare ana nuna min ayyukan ku ina gani.

Imam (AS) ya ci gaba da cewa: shin baka karanta

faxin Allah (SW) ba cewa [ka gaya musu (ya

Muhammad) cewa: ku yi aiki, Allahda manzon sa da

muminai na ganin ayyukan ku] ka sani cewa abun da ake

nufi da uminai a wannan lokacin shine Ali xan Abi Xalib

(AS) ne, a yau kuma Imamin zamanin ka ne.29

88 Al'kafi, litafi na xaya shafi na 289 hadisi na 4 da shafi na 41 hadisi na 5. Amali, na Saduq, shafi na 888, hadisi na 828.

Page 26: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka
Page 27: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ibadar sa ta dare da rana

Raja'a xan Dahhak, yaron Ma'amun ne da ya sanya

shi ya taho da Imam Ridha (AS) daga Madina zuwa

Khurasan. Ya rubuta bayani mai yawan gaske, da ya

tsamo magana kan ibadun Imam (AS):

Ma'amun ya bani umarnin cewa na kula tare da

sanya idanu ga wannan malamin sannan kada mu biyo da

shi ta hanyar Qum, mu biyo da shi ta hanyar Basra,

Ahwaz da faris, kuma dare da rana kada mu rabu da shi

ko mu yi nisa da shi mu kula da shi tare da bashi kariya

sosai har sai mun iso da shi zuwa wajen Ma'amun, na

zamo koda yaushe tare da shi bana rabuwa da shi tun daga

Madina har zuwa har zuwa Marwa, ina rantsuwa ga Allah

ban tava ganin wani mutum mai tsoron Allah da ambaton

Allah kamar sa ba, gaba xayan lokutan sa na tafiya ne

wajen tuna Allah (SW) duk sanda yake sallah yana

tsawaita sujjada da tasbihi uku da salati, tun duhun asuba

idan ya yi sujjada yana tasbihohi da da salati har sai rana

ta xago, bayan nan sai ya yi wa mutane huxuba da wa'azi

zuwa zawali (xagowar rana2 sannan ya sake alwala, ya

koma wajen da yake salla ya yi raka'o'i shida (sallolin

masu raka'o'i biyu guda uku) a raka'ar farko bayan fatiha

sai ya karanta suratul Ma'un, raka'a ta biyu kuma bayan

ya karanta ta sai ya karanta suratul ikhlas, a sauran

raka'o'i huxun ma yana karanta suratul ikhlasin, yana

sallamewa bayan kowacce raka'a biyu, haka nan cikin

kowacce raka'a ta biyu bayan ya karanta fatiha akwai

kalar qunutin da yake karantawa, sai ya yi kiran salla da

iaqama, sannan ya sallaci azzahar xin sa, tunda sallar

azzahar ce, tana da sallar azzahar ce yana karanta tasbihai

huxu, bayan ya tafi sujjada ya yi sujjadar godiya bayan

nan sai kaji kalamr "alhamdulillah!!" daga bakin sa,

Page 28: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

bayan ya xgo kansa daga sujjadar godiya, sai ya miqe

sannan ya qara sallatar wata sallar raka'a shida, cikin

kowacce raka'abayan hamdala da surtul ikhlas sannan

yana sallama qarshen kowacce raka'a biyu, cikin kowacce

salla bayan ruku'u yana qunut, bayan ya gama sai ya yi

iqamar wata sallar, bayan ya gama sallar sai ya yi iqamar

sallar la'asar, bayan ya idar sai ya zauna yayi ta yin tasbihi

sau huxu har sai sanda Allah ya so zai gama, bayan ya

gama sai ya yi sujjada ya yi godiya ga Allah, idan kuma

lokacin faxuwar rana ya yi wato lokacin magriba, sai ya

yi alwala, ya yi sallar magriba da kiran salla xaya iqama

xaya, da qunut xaya a raka'a ta biyu kafin tafiyar ruku'u

bayan gama karatun sura, yana sallamewa sai ya ci gaba

da zaman da ya saba yi bayan salla ya yi wannan tasbihin,

bayan ya gama sai ya yi sujjadar godiya, ya xago kansa ba

tare da ya yiwa kowa magana ba, sannan ya yi raka'a

huxu nafilolin bayan magriba, cikin kowacce raka'a ta

biyu yana yin al'qunuti bayan kammala karatun sura, yana

karanta suratul majd a raka'a ta farko suratul ikhlas a

raka'a ta biyu tare da yin dukkan tasbihai, da wasu

karatuttuka, sannan ya yi buxa baki, sannan ya xan huta

har zuwa xayan ukun dare, sannan ya tashi ya fara sallar

ishsha ya sallace ta cikin raka'o'i huxu, bayan karatun sura

a raka'a ta biyu yana yin al'qunuti, bayan ya sallame yana

zama a inda ya yi sallar ya yi ta yin tasbihi kamar yadda

muka ambata a baya (cikin sallar magriba), bayan gama

addu'o'in bayan salla sai ya yi sujjadar godiya, ya xago ya

tafi shimfixar sa ta bacci, a daidai lokacin da sulusin dare

(xaya bisa uku) na biyu ya yi, a na qarshen sai ya tashi

daga bacci sabida sallar dare.24

84 Uyunu akbarur Ridha (AS) littafi na 2, shafi na 810, fassarar Mustafid da Gaffari.

Page 29: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Halayen Imam Ridha (AS)

[Ibrahim xan Abbas Suly] babban mawaqi ne

sannan marubuci a zamanin imami na takwas yake ya xan

yiwa Imam (AS2 hidima na xan wani lokaci, ya kawo

wani tarihi na halayen Imam (AS) mutane sun karvi

wannan ruwayar daga gareshi yake cewa:

Ban taba ji ko gani Abul Hassan (AS) yana kirawa

wani jafa'i ko mummunan fata cikin zantukan sa ba, ban

kuma tava ganin ya katse mai magana ba, yana haqurine

har sai mai maganar ya gama maganar sa, sai ya ga idan

ya dace ya yi magana sai yayi idan kuma ba sai ya yi

magana ba sai ya yi shiru, ban tava ganin ya takurawa

wani kan yin wani aiki ba, sannan in har yana da damar

yin aiki yana yi da kansa, baya miqe qafafuwan sa gaban

kowa, baya dorawa abokan zaman sa nauyin komai, ban

tava ganin ya faxawa masu yi masa hidima baqar magana

ko zagi ba, ban tava ganin ya zubar da miyau a gaban

wani ba.

Ban tava ganin yana qyaqayata dariya ba, yana dai

yin murmushi da sunan dariya; baya kevancewa shi kaxai

yayin cin abinci, yana kiran yaransa da masu yi masa

hidima zuwa cin abinci, har masu gadin gida da masu

kiwon dabbobi sun san cewa kaxan yake bacci, mafi

yawan daren sa yana qarar da shi da ibadu, tun daga

faxuwar rana har zuwa gefin asuba, yana yana yawan yin

azumi, azumi uku cikin kowanne wata bai tava wuce shi

ba, yana cewa: wannan muhimmancin sa kamar kamar

azumin da ake yi ne duk shekara, yana yawan bada

sadaka a voye sannan yana matuqar kyautatawa mutane,

mafiya yawan sadaqar da yake yi yana yin ta cikin duhun

dare neduk wanda ya vata ko ya kasa fahimtar wani abu

Page 30: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

yana taimaka masa daidai damar da yake da ita, baya

qyale shi.25

85 Uyunu akbarur ridha (AS), littafi na 2, shafi na 814, hadisi na 7, ku duba. Uyunu akbarur ridha (AS), littafi na 2, shafi na 871, babi na 44 (babin halayen girma na Imam Ridha (AS) da yadda yake ibada)

Page 31: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ciyarwar da yake yi koda yaushe

Imam Kazim (AS) na da matuqar kyauta kamar

girgije, haka ma xansa Imam Ridha (AS) ya gaje shi

wajen irin wannan yawan kyauta.

Haka wani ani malamin sunna zamanin Imam Ridha

(AS) ya faxa dangane da shi (AS) cewa: yana da matuqar

sadaqa da kyautatawa koda yaushe yana cikin infaqi

sannan kowa cikin mutane ya san shi da cewa yafi yin

infaqin voye, kuma mafiya yawan waxannan sadaqoqin

da yake bayarwa da kansa yake bi cikin dare yana baiwa

mabuqata, kuma duk wanda ya zo da maganar cewa

kamar shi ya gani cikin dare yana kyautuka, yana kore

maganar.

Safwani xan Yahaya na daga manyan masana cikin

shia, yana cewa: wata rana ina gidan Imam Ridha (AS),

sai wani cikin yaran sa ya shigo, Imam ya tambaye shi

cea: yau wani infaqi ka yi?

Ya bada akasin amsar da ya kamata ya baya, Imam

ya ce masa: yanzu ta yaya zamu iya baiwa Allah wani abu

(daga dukiyoyin mu) kenan? Ka yi infaqi, koda kuwa na

dirhami xaya ne.

Wata rana a Khurasan, sai ga labari ya bayyana

cewa, mutane na zuwa daga newa don ganin xan sa, sai ya

rubuta wasiqa da sunan xan sa Imam Jawad (AS) cewa:

ya xa na, naji ana cewa mutane na kai komo zuwa wajen

ka sannan da kaxan kaxan, wannan kuma rowar su ce,

bana son a yi amfani da kai don fakewa bayan wani aikin

alheri (akwai waxaanda zasu iya yaudara da shi), ina son

ya zama kada wani ya qara fice da shige wajen ka, ina son

ko yaushe ya zama kai ke zuwa wajen mutane, sannan

Page 32: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

duk sanda kake son fita wajen wurin mutane, dole zinare

da azurfar su zama tare da kai, sannan duk wanda ya

kawo maka matsala yana neman xauki ka biya masa

buqatar sa, kowaye da baffofin ka ya nemi buqatar qasa

da dinare hamsin kada ka bashi komai, amman idan ya

wuce haka ka yi masa, idan daga baffofin ka mata ne

kuma kada ka bada qasa da dinare ishirin da biyar kada ka

bayar, amman idan ya haura haka ka bayar, ina son Allah

ya sanya ka a matsayin mafi kusa da shi, ka yi imfaqi, ka

baiwa talaka da mai buqatar da bashi da komai.26

85 Al-kafi littafi na 4, shafi na 48 hadisi na 5, da shafi na 44 hadisi na 9. Uyunu akbarur ridha (AS), littafi na 2, shafi na 814, hadisi na 7.

Page 33: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Kukan sa (AS) dangane da Imam Hussain (AS)

Tuna Imam Hussain (AS) da matuqar qaunar Turba

Hussainiyya wani abu ne sananne da aka san Imami na

takwas da shi lokacin rayuwar sa, yana matuqar

muhimmantar da duk wani abu da ya shafi Imam Hussain

(AS), duk goma ga watan muharram ya zama wani lokaci

da shia ke haduwa a yi zaman jimamin suhagan Shahidai

(AS). Imam Ridha (AS) ya ce: baba na ya kasance duk

lokacin da Muharram ya kama, baya dariya koda yaushe

fuskarsa na cikin damuwa,har sai waxannan kwanaki

goman na farko sun wuce.

Idan goma ga wata kuma ta yi, wannan ranar a

wajen sa rana ce ta juyayi da baqin ciki da kuka ce har

yana cewa: a rana irin ta yau ce Hussain (AS) a baki

tafkin Allah da aka hana shi amfana da shi, aka kashe shi.

Rayyan xan Shabib xaya cikin yaran Imam Ridha

(AS) dake Qum, ya kawo ruwayoyi daga Imam Ridha

dangane da Ashura da muharram, Imam (AS) yana ce

masa:

Ya xan Shabib! Idan zaka yi wa wani abu kuka, ka

yiwa Hussain xan ali (AS) kuka, an cire masa kansa a tare

da shi akwai mutane goma sha takwas dun an kashe su,

nagartattun da a lokacin babu kamar su a bayan qasa.

Ya xan Shabib! Idan ka yi kuka ga Hussaini (AS)

hawayen ka ya kwarara, Allah zai yafe maka zunubanka

qananan su da manyan su, kaxan xin su da masu yawansu.

Ya xan Shabib! Idan wani na son jin abunda zai

haxa shi da Allah mai girma da xaukaka sannan ya yafe

masa zunuban sa, ya ziyarci Hussani (AS).

Page 34: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ya xan Shabib! Idan kana son ka gan mu ka ji daxi

tare da mu Ahlulbai cikin Al'janna maxaukakiya, ka taya

mu jimami, ka zama mai jimami, sannan ka zama mai

farin ciki da farin cikin mu, ka ratayu da wilayar mu.21

87 unuyu akhbaruru Ridha (AS) littafi na 8, shafi na 299, hadisi na 57. Amali na sheikh Saduq, shafi na 890, hadisi na 899.

Page 35: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Busharar sa (AS) game da bayyanar Imamuz

Zaman (AF)

dole ne sai a hankali- a hankali shi'a zasu iya

fahimtar gaiba a wancen lokacin, voyuwar wani Imam

daga cikin Imamai sannan da yadda zai bayyana , da

yadda lamarin zai zama voyayye ga mutane lokacin gaiba.

Wasu ranakun Imam (AS) ya kan yi tafiya wurare don

nunawaq mutane addini da sanar da su Imamai sabida ba

cikin sauqi Imamai ke shiryar da mutane ba, a wannan

yanayin ne Imami na takwas (AS) ke yin amfani da wasu

'yan damammaki da yake da su zuwa wurare daban-daban

sabida sanar da mutane Imamanci da Imamai wasu

lokutan ma har yana musu bisharar haihuwar Imam

Mahdi (AF) ya qara musu da bayanin siffofin sa ga wasu

daga ciikin shi'ar sa. Yana sanar da mutane abubuwa da

yawa dangane da zamanin gaiba, Da'abal Khaza'i, xaya

daga cikin mawaqan shi'a a wannan zamanin wanda

wajen Imam (AS) ya karvi walayar Ahlulbait (AS), ya tafi

Khurasan ya yabi Ahlulbait (AS). Sunan xaya daga

mawaqan [madarisi ayat] ne, ya yi baituka biyu gamre da

Imam Mahdi (AF) da baitoci 'yan kaxan masu daxi yana

cewa.

Fitowar Imam (Imam Mahdi (AF)) babu makawa

sai ta afku (ya fito).

Zai tsaya qyam da sunan Allah da yardar sa.

Ya fayyace mana tsakanin gaskiya da qarya.

Page 36: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ya qara mana ni'ima kan ni'ima (ta hanyar kawar

mana da quncin rowa)21.

Bayan Imam (AS) ya ji waxannan baitoci, sai ya

kama kuka mai ttsanani, bayan wani xan lokaci ya xago

kansa sama ya ce da Da'abal: ya kai Khaza'i! Rai mai

tsarki ne ya hau kan harshen ka waxannan baitukan suka

fito. Shin kasan wannan Imam xin wane shi da kuma

zamanin da zai bayyana ya tashin?

Da'abal ya bada amsa: ban sani ba ya shugaba na, na

ji ne daga gareka kana faxar cewa wannan Imamin zai

tashi ya cika duniya da adalci ya tsarkake ta bayan ta cika

da zalunci da danniya.

Imam (AS) ya ce: ya Da'abal! Wannan Imamin za a

haife shi ta hanyar xana Muhammad, bayan sa san xan sa

Ali, bayan sa sai xan sa Hassan, shin Hassan xin shine zai

haifi wannan Imamin hujjar Allah a bayan qasa, wanda a

lokacin gaibar sa za a samu masu jiran bayyanar sa haka

nan daidai bayyanar sa zai shugabanci duniya baki xaya,

kowa sai ya rusuna masa zai shugabanci kowa, koda zai

rage saura kwana xaya duniya ta tashi Allah zai jinkirta

wannan ranar har sai ya bayyana ya cika duniya da adalci,

kamar yadda aka cika ta da zalunci da danniya, amman

lokacin da zai zo yaushe ne? bayar da wannan amsar

daidai yake da bada labarin lokacin tashin al-qiyama.23

81 Fassara: ba wanda ya san ldaidai lokacin bayyanar sa, sannan yana bayyana albarka zata game kowa da kowa kowanne mai haqqi zai samu daidai haqqin sa, zai sakawa mai mummunan aiki da mummunan aikin sa, haka mai kyakkyawan aiki da kyakkyawan sakamako zai saka masa. 89 (wannan abun na fassara ta sama lamba ta 81) na cikin Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 555 hadisi na 85, mai ruwaya D'abal xan Ali Khaza'i.

Page 37: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Alaqar sa da Gadir (idin gadir)

Ya xauki gadir a matsayin babban idi muhimmi

cikin shianci, cikin qoqarin da Imami na takwas ke yi

shine: duk ranar goma sha takwas ga zulhijja Imam na

zama tare da masu yi masa hidimar gida suna jiran sauran

shia, su kuma shi'ar su kan zo cikin farin ciki su halarci

mazaunin. Wasu lokutan ma wasu daga cikin 'yan shi'an

na gayyatar Imam zuwa wajen shan ruwa (buxa Baki).

A duk anar gadir Imam na yin bayanai masu yawa

da suka afku a wannan ranar, a qarshen zaman kuma yana

bada kyaututtuka kala-kala kamar kayan sawa, abinci,

zobba, takalma ... ga waxanda suka halarci zaman sannan

yana haxawa da mutanen gidan sa.

Imam (AS) cikin wasu jalasosi da ya yi tare da

Ahmad xan Muhammad biznaxy, ya ke labarta masa wani

makusancin sa da ya rayu a Iraqi, ya ce masa: ya xan abi

Nasr! Ranar gadir, a ko'ina kake, ku zama kusa da Sarkin

Muminai, domin Allah (SW) a wannan rana ne, Allah na

gafarta zunuban shekara xaya tare da 'yanta duk wanda ya

yi ziyarci Amirulmuminin (AS) mace ko namiji daga

wuta sannan zai samu kaso ninki biyun wanda ya halarci

daren lailatul Qadr, duk wanda ya ciyar da dirhami xaya a

wannan rana, daidai yake da ladan ciyar da dinare dubu a

sauran ranaku, dun haka ne ma a wannan rana ka

kyautatawa 'yan uwa da abokan arziqin ka, ka farantawa

maza da mata a wannan ranar.12

20 Tahzibul Ahkam, littafi na 5, shafi na 24, hadisi na 55. Misbahul mutahajjid shafi na 752.

Page 38: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Munafunci (abu ne marar kyau) abun hani

Bayan kammala aikin hajji da wasu 'yan Shia suka

yi, sai suka yanke shawarar zuwa Makka, a wannan

lokacin kuma Imam ya shagaltu da mutane da ke zuwa

wajen sa masu yawa kuma a'kai-a'kai, cikin waxannan

ranakun ne sai waxannan masu ziyarar da suka gama

aikin hajji suka qaraso wajen Imam (AS) a mazaunin sa,

sannan a qarshen wannan tattaunawar, bayan gama

tattaunawar sa kenan, sai waxannan mutanen suka nemi

sanar da Imam kan su da nuna masa cewa su masoyan sa

ne na haqiqa, sai ya dakatar da su.

Wani mutum daga Khurasan a matsayin shugaban

matafiyan da suka zo daga Khurasan ya nemi mutane da

su baiwa Imam Kumusi, Imam bai ji daxin wannan

munafuncin nasa ba cikin vacin rai ya ce: wannan meye

haka? Kuna tsarkake mu tsarkake a harsunan ku amman

kuma – wannan gaskiyar da Allah ya sanya mana ita –

kuna tauye mana ita, ku sani ba zamu baku dama ba, ba

zamu baku dama ba, ba xayan ku da zamu yafewa.12

28 Al'kafi, littafi na 8, shafi na541, hadisi na 25.

Page 39: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ilimin ubangiji

A qarni na biyu shekarun musulunci qamara ana

ganin Madina a matsayin xaya daga cikin jiga-jigan

garuruwan musulunci, a lokacin samartakar Imam Ridha

(AS) sbayan mahaifin sa ya amsa kiran ubangiji, ya

shagltu da koyarwa, xalibai daga vangarorin duniya sun

zama xaliban sa, daga China ne Khurman ne da sauran

nisan duniya sun sha ilimi sosai.

Malik xan Anas (wanda ya bar duniya a shekara ta

213HQ), shugaban xayan mazhabobin sunna, ya halicci

makarantar Imam (AS) shi da sauran wasu manya-manya

cikin sunna, a wannan lokacin kuma Imam Ridha (AS)

yana cikin shekarun samartaka wanda a lokacin bai cika

shekaru talatin ba yake irin waxannan gagaruman ayyuka

na qyanqyashe xaliban ilimi. Wannan babban qoqari mai

qimar gaske da Imam (AS) ya bayar wa malamai da

makarantun sunnan ya bada mamakin gaske ta vangarori

da dama. Zahabi babba cikin jigogin Malaman sunna ne,

dangane da wannan akarantarwar da Imam (AS) ya yi, ya

rubuta cewa: Shi (Ali xan Musa) ya kasance na farko

wajen bada gudunmowa, har ma ga Malik xan Anas ya

bayar da fatawa, yana shekarun samarta.

Sunan sa ya shahara a Madina cikin masallacin

Manzo (SAW) wajen koyar da karatu malamai.

Muhammad xan Amru Waqdi ya bayyana (wanda

ya bar duniya a shekara ta 121HQ), shima na xaya cikin

malaman ahlus sunna yana cewa ba wanda zai iya bada

wannan gudunmaowa ta ban mamaki a irin waxannan

shekaru na samartaka shima ya rubuta cewa: Shi (Ali xan

Musa) ya bada fatawa a shekaru ashirin da wani abu cikin

masallacin Manzo (SAW) a Madina!

Page 40: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Sannanen abu ne cewa ya bayar da wannan

karatuttuka ne bayan wasu 'yan shekaru da wafatin baban

sa Imam Musaal Kazim (AS) (bayan shekara ta 219HQ)

kenan.11

22 Al-muntazam, littafi na 80, Shafi na 889, hadisi lamba ta 8884. Siyar a'alamun nubala'a, littafi na 9, shafi na 811, lamba ta 825.

Page 41: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Sanin yarurruka

Imam Ridha (AS) ya san dukkanin yarukan zamanin

da yake ciki, Aba Sulat Haruwi, ya zauna tare da Imam

(AS) a Khurasan, yana cewa: duk inda Imam (AS) ya

haxu da mutum zia magana da shi, yana masa magana ne

da yaren sa (Imam naiwa kowa magana da yaren da ya fi

iyawa), ina rantuwa da Allah, mafi fasaha kuma mafi

daxin zance ne cikin kowanne yare idan yana yi, wata

rana ta tambaye shi: ina mamakin yadda nake ganin idan

yana magana da kowannen yare yadda yake sarrafa

kalmomi da salon magana, ya akayi ya iya wannan?

Imamn (AS) ya ce: Aba Sulat!! Ni hujjar Allah ne a bayan

qasa, Allah baya hana hujjarsa sanin dukkan abinda ke

tattare da bayin sa, shin baka ji Shugaban muminai Ali

(AS) na cewa ba: mu ne aka baiwa (babin zance = faslal

khixab) shin faslal khixab shine sanin dukkanin yaren da

ke bayan qasa.

Nawa ne cikin xaliban Imam (AS) da suke daga

Roma da Saqalabi (wuri ne tsakanin Bulgeria da

Istambul) waxanda da yaren su Imam ke magana da su:

Imam (AS) da yaren Farisanci da Sindi ma duk ya yi

huxubobi.

Bayan yarukan mutane ma Imam ya san yarurruka

daban-daban na waxanda ba mutane ba, har zancen

dabbobi ma yana ganewa, Sulaiman Alawi sau da yawa

ya faxi faxar cewa: Muna zaune a gefen lambu, sai ga

wani gyado (tsunstu qarami yello mai kamar benu) ya zo

kusa da Imam Ridha (AS) ya zauna Daura da shi, yana ta

in kalar kukan sa yana cewa, cik cik cik.

Page 42: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Sai Imam (AS) ya kallo ne ya ce min: ka san abinda

wanna gyadon yake cewa? Na ce: Ya san Allah da

Manzon sa da iyalan Manzon sa.

Imam ya ce: cewa yake [ga wani maciji can a gida

na zai cinye min 'ya'ya na]. Xauki wannan itacen ka bishi

zuwa gidan nasa ka kashe macijin.

Na xauki itace na shiga wajen na ga maciji ya shiga

gidan tsuntsun, na kashe shi.19

28 Uyun ahbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 227 da na 221, hadisi na 8,2 da na 8. Basairud darajat, shafi na 845, hadisi na 89.

Page 43: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Zantuttukan da ya bayar na ilimi a matsayin hadisai

Ta wajen hadisan Imam Ridha (AS), shia sun

amfana da ilmomin daban-daban masu yawa. Ba mamaki

nawawi ma ya rawaici wannan ruwayar da take cewa:

[duk wanda ya kiyaye hadisai 42 yake amfanar al'umma

ta da su, Allah zai tashe shi ranar qiyama matsayin

malami]

Wannan ne ma ya haifar da hadisan da nawawi ya yi

guda 42.

Idan muka lura da ajujuwan koyar da hadisai na

ahlus sunna da gungun mutanen da suka karkatar da

maganganunsa a wannan lokacin, Imam Ridha (AS) yana

gargaxin shia da cewar in har zasu xauki ko karvi hadisi

su kula sosai sabida kada su xauki ko su samu cakuxa

shubuha da gaskiya cikin addini kamar yadda ake samu

kuma aka samu cikin ahlus sunna, domin juyawan wauta

ce da son rai, don haka ne Imam (AS2 ke tsanantawa

xalibansa kula wajen xaukar hadisai. Aba Salt Harawi

yana cewa: duk wanda ke kula da lamurranmu mu

Ahlulbait Allah ya yi masa rahama ya kula da shi.

Aba Salt ya kasance mai son kare rayuwa da

lamurran Imam da wilaya, yana yawan jin wannan daga

Imam (Imam na bayyana shi da) cewa: ya san ilimomin

mu, kuma yana sanar da mutane su, da mutane za su san

kyawawan maganganun mu, da sun bi mu.

Wannan maganar na kallafawa shia koyon hadisan

Imamai (AS), har ma Aba Salt na cewa: wannan shine

haqiqanin abunda ya cancanci mu yiwa Annabin Allah.

Sannan Kuma Imam (AS) na yin wani abu, shine

cewar wasu lokutan sau da yawa yana kawo hadisi daga

Page 44: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

kakannin sa (AS) tare da son shia da masu ruwayar 'yan

shia sun ji, da yawansu kuma sun zama malamai masu

naqalto hadisai, wannan ne ma ya sa, ya kan shirya

majalisi ga Aba salt da sauran yaransa hadisan Manzo

(SAW), wasu malamai wasu kuma yaran sa, yana ce

musu idan hadisi ya danganci fiqihu, basira ko neman

qarin bayanin ilimi ku nemi sanin ma'anar sa, amman idan

baku samu ba ku rawaito shi yadda yake, da ace kada ku

raywaito shi gara koda dubun hadisan da baku san

ma'anar su ba ku kawo.14

24 Ma'anil akhbar 210. Uyun ahbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 87. Akhabri Isfahan, littafi na 2, shafi na 881.

Page 45: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Zaman bayar da hadisi

Imam Ridha (AS) ya yi zama-zama kala-kala a

wurare daban-daban, kamar: Nazir, Madina, Makka, Kufa

da Khurasan. Wasu lokutan cikin waxannan zama-zaman

yana karantar da hasidan da suka zo daga Kakannin sa

(AS) ne da na Manzo (SAW) wasu lokutan kuma yana

karantar da abubuwan da suka kevanci al'amuran

musulmi. Maudu'in wasu zama-zaman da yake fiqihu ne,

wani lokacin tafsiri wani lokacin wa'azantarwa ta gaba

xaya, na tsamar da mutane daga jirkicewar da aka yi cikin

karantarwar addini, tare da bayyana haqiqanin koyarwar

shi'anci, masu rubututtuka kan abubuwa da yawa na

wannan zamanin suna zuwa inda Imam (AS) ya ke don

rubuta bayanan ilimi cikin shauqi.

Muhammad xan Isa, xaya daga cikin yaran Imami

na takwas (AS). Ya rubuta rubututtuka da yawa cikin

waxanna zama-zaman da Imam (AS) ke gudanarwa, yana

bada labari yana mai cewa: ni da Yunus xan

Abdurrahman mai yi wa Imam (AS) hidima mun isa

wajen Imam, ya yin da muka isa kusa da qofar sa (AS)

mun tarar da gungun mutane sun haxu suna neman izinin

shiga wajen Imam (AS).

Lokacin da suke neman wannan izinin da kafin

zuwan su da bayan sa wasu mutane na shige da fice,

lokacin da muka yi sallama Imam (AS2 ya bamu damar

zama, sai Yunus xan Abdurrahman ya ce: ya shugaba na!

Ka bani izini na tambayi wani abu?

Sannan Yunus ya fara yin tambayoyi masu yawa.

Page 46: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Wasu lokutan Imam (AS) na buqatar shia su dinga

zuwa gidan sa ko su haxu a wani waje don su saurari

huxubobin sa.

Haxuwar mutane da yawa wajen Imam (AS) a

Madina cikin jalasosin sa na Madina sun yi rubutu sosai, a

Khurasan kuma ba raguwa suka yi ba sun nunnunka

yawan na Madinan ne. lokaci xaya mutane masu wucewa

wasu na cewa adadin waxannan mutanen ya kai 262

mutane shia daga garurawa daban-daban suka halarta.

Wasu lokutan kuma wasu daga xalibai ne ke

koyarwa tare da kawo maganar Imam (AS), su tattaro

bayanan sa ko hadisan Manzo (SAW) da ya kawo su

sanya shi cikin litattafai. Don buga misali bari mu kawo

muku abinda Ahmad xan Amir Xa'i a shekara ta 234 HS a

Madina, ya kaho hadisan Manzo (SAW) masu yawan

gaske cikin zama xaya, bayan wannan zaman ne sai ya

sanyawa waxannan hadisan suna [sahifatur Ridha (AS)]

ya yaxa ta wace har yanzu cikin nasara littafin na nan.15

25 Al'kafi, littafi na 4, shafi na 28. Tahzibul ahkam, littafi na 5, shafi na 24, hadisi na 9.Qurbul asnad, shafi na 200. Ihtijaj, littafi na 2, shafi na 480, Al-mujtani'i, shafi na 22.

Page 47: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Kyawawan hadisai (silsilar zahab)

A wannan zamanin ana lissafa Nishabur cikin

manya-manyan buranen da masana hadisan ahlus sunna

shahararru suka yi dandazo, akwai masana da masu

hadisai sosai, kamar irin su Is'haq xan Rahwiya, malamin

Buhari (marubucin mafi muhimmancin littafin hadisi mafi

girma wajen ahlus sunna), shima a wannan zamanin yana

nan.

Mafiya yawan mutanen wannan garin ahlus sunna

ne a wancen lokacin, amman a tare da su da gefunan su

akwai shia da ke rayuwa tare da su.

Cikin tafiyoyin masu nisa da Imam (AS) ya yi, ya

xauki lokaci mai tsayin gaske cikin Nishabur, sannan ya

yi jalasosi masu yawa sabida yanayin da ya samu kansa

cikin Nisabur xin, mafi muhimmanci zaman karatu da

Imam (AS) ya yi shine na neman manyan masanan cikin

ahlus sunna su halarta (ya shirya musu).

Wani cikin waxanda suka halarci wannan zaman ya

yi rubutu kan hakan yana cewa:

Lokacin da Imam Ridha (AS) ya shiga Nishabur ya

karvi wani waje da zai zauna wanda aka gina da takardu

masu zinare da Nuqre.

A wannan lokacin ne mutane a yawa cikin manyan

mahaddata hadisi da masana suna nemi Imam (AS) tare

da haxa shi da Allah a wuri mafi yawan mutane (tsakkiyar

kasuwa) suka roqe shi cewa: don girman iyayen ka masu

tsarki, don girman fuskarka mai albarka ka gaya mana

hadisan da iyayen ka suka bar maka, ka naqalto mana!

Page 48: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

A wannan lokacin ne Imam (AS) ya tsayar da

tawagar sa ya basu hadisai tare da haxuwa da sauran

musulmai ya amfanar da su daga kalmomin bakin sa mai

albarka, mutane na tashi tsaye daga wuraren zaman su,

suna miqewa tsaye don girmama shi.

A lokacin wannan huxuba ne, gungun wasu mjtane

suna kuka shave-shave sabida farin cikin da ya lulluve

su... wasu kuma sun shagala da rubuta zantukan sa masu

al'barka, wasu kuma sun xaga kawunan su gaban sa suna

kuka.

Har zuwa kusa azzahar sabida yawan mutane wajen

taro ya kasa samun shiru, mutane kawai kuka suke sabida

soyayya ga xan annabin su, sai daidai wannan lokacin

qarar kuka ta tsaya.

Sai a wannan lokacin ana samu shiru a ko'ina,

malamai da mafifita na shela cewa: ya mutane! Ku

saurara ku ji, kada ku cutar da xan Manzo.

A wannan wajen akwai kimanin mutane dubu

ashirin da huxu riqe da alkalumma a hannun su, suna jiran

Imam (AS) ya fara magana su dinga rubutawa.

A wannan wajen Imam Ridha (AS) ke cewa: Naji

daga babana Musa xan Ja'afar, shima ya ji daga baba na

Ja'afar xan Muhammad, shima ya ji daga baba na Hussain

xan Ali shima ya ji daga baba na Ali shugaban muminai,

shima ya ji daga xan'uwa sa xan ammin sa Muhammad

manzon Allah (SAW) yana cewa: naji daga Jibril na

cewa: ya ji daga Allah mai girma da xaukaka na cewa:

Kalmar [la'ilaha ilallah]- na nufin imani da qudurcewa

da kaxaita Allah- ta kevanta da ni kaxai, duk wanda ya

shiga cikin wannan kalma, azba ta zata sauqaqa gareshi.

Page 49: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Xaya cikin masana na faxar haka yana cewa:

wannan hadisi da irin wannan sanadin aka karantawa

wani sarki, ya bada umarnin a rubuta wannan hadisi da

zinare, sannan ya yi wasiyya da cewa: idan ya mutu a

binne shi da ita matsayin likkafani da shi a binne shi da

shi. Haka ma wani cikin malamai ya faxa cewa: koda

marar hankali aka karantawa ruwaya irin wannan mai irin

wannan salon zance mai kyau ya karanta ta, ya samu

hankali ba abun mamaki bane. Duba sanadi irin na

wannan ruwaya mai tsarkin sanadi daga Imam (AS).16

25 Biharul anwar littafi na 49, shafi na 825, hadisi na 8 wanda aka ciro daga kashful gumma daga tarihin Nishabur.

Page 50: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Tattaunawar sa (munazarori ko ku ce Debate xin sa)

Bayan shekaru xari biyu bayan aiko Manzo (SAW)

sun wuce, a wannan tsayin lokaci duniyar musulmai ta

cika da sanin abubuwa masu yawa waxanda suka savawa

musulunci, shinge na tsakanin qasashe da ta wani

vangaren da kuma zuwan wasu mutane malamai daga

wani waje zuwa wani na daga 'yan kasuwa masu addini

da mazhabobi daban-daban na cikin garuruwan

musulunci, ta yadda shbuhohi daban-daban zuwa

koyarwar musulunci, a gefe guda kuma ga koyarwar

Ahlulbait (AS) ta vangaren wilayar Imam Ridha (AS) na

qalubalantar su, cikin kowanne zamani da lokaci ana

samun sababbin shubuhohi masu matuqar qarfin gaske.

Ga vangaren masu fassara na halifofin abbasiyawa da 'yan

bambaxen su da suke rubututtuka da yarurrukan da ba

larabci ba da kuma fassara larabci zuwa wani yare da

akasin haka, wannan lamurran ya sanya shubuhohi na

yawo ko ina tsakanin malaman shia da waxanda ba su ba,

don haka ne kan mas'alolin da suka shafi addini.

Da yawan waxannan bahasosi da Imam (AS) ya yi

suna zuwa mana a matsayin muqabaloli (munazarori)

tsakanin Imam (AS) d amalamai masana da na wasu

mazhabobo da malaman addinai daban-daban, mafiya

yawan maunazarorin Imam (AS) yana yin su ne kan

mas'alolin tauhidi sannan imamanci. cikin jalasosin

munazarar Imam (AS), akwai wasu jalasosi biyu waxanda

ska fi sauran shahara da aka yi musu suna da nuskhat,

wanda ya yi bahasi mai tsayi da Ma'amun dangane da

Manzo (SAW) da ismar sa. Jalasar nan ta fara da kalmomi

kamar haka: Ya xan Manzon Allah! shin kana da ra'ayin

cewa dukkan annabawan Allah ma'asumai ne? lokacin da

Imam ya bashi amsar cewa haka ne, sai ya qara tamnayar

Page 51: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Imam (AS) cewa: tunda haka ne, meye ma'anar wannan

ayar mai girma: [Adam ya savawa ubangijin sa wannan

ne ya sa shi wahala].11

Inda wannan zaman ya qayata shine inda gaba

xayan tambayoyin sa Imam (AS) da qur'anin ya dinga

amsa masa su (yana bashi amsa). Wannan munazarar da

ta gudana tsakanin mutane biyu kuma mai tsayi a qarshen

ta sai da Ma'amun ya kasa voye mamakin sa kan irin

yadda Imam ke amsa masa tambayoyin sa cikin sauqi, a

nan ne ma yake cewa: Ya Baba Hassan! Na rantse da

Allah ingantaccen ilimi na wajen Iyalan gidan Manzo

(SAW), babu wanda ya isa ya samu wannan ilimin

matuqar ba daga wannan gida ya fito ba, Allah ya saka

maka da mafificin ladan sa, har ma a wannan zaman

Ma'amun na gayawa Imam (AS) cewa: [na shaida kai xan

Manzon Allah (SAW) ne na haqiqa].

Jalasa ta biyun itace jalasar Imam (AS) da ya yi

munazara da manyan masana na addinai daban-daban a

fadar Ma'amun a gaban sa, wannan zaman ya yi matuqar

tsayin gaske sosai wanda ya haxa 'yan addinai daban-

daban daga vanagarorin Nasara (jasliq), yahudawa (ra'asi

jalut), sabiyawa (masu bautar tauraro), Zartush, Rumawa

da masu kalam na Buda. Imam (AS) na musu hukunci ne

da litattafan su na Attaura da Injila sannan ya nuna musu

abubuwa da yawa ya yi musu bahasi a nan take ya basu

amsa gamsasshiya.11

27 Suratu Xaha, aya ta 828. 21 Attauhid shaf na 448-487, uyunu akhbarur Ridha (AS), littafi na 8, shafi na 854, da littafi na 2 shafi na 200.

Page 52: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Hadisan Imam Ridha (AS)

A zamanin Imamancin Imam Ridha (AS) ta

vangarori da dama cikin musulmai sun karvi hadisan

Manzo (SAW), haka nan ma shia sun rawaici ruwayoyin

Manzo (SAW) tare da rubuta su sannan sun xauki hakan

da matuqar muhimmanci a zamanin Imam (AS). A

wannan lokacin ne shia suka samu damar rubuta litattafan

hadisai da yawan gaske. Imam (AS) ya yi amfani da

wannan damar da ya samu cikin rayuwar sa sosan gaske

inda ya yaxa hadisai masu yawa cikin musulmai, wasu

lokutan Imam (AS) ta hanyar zantuttukan sa yake isar da

saqonni wani lokacin kuma da sunan amsar tambaya sai

ya rubuta xan littafi mai kamar wasiqa, ya aikawa shiar sa

wani lokacin kuma yana musu rubutu don karar da su

ilimi. Ya kasance mai baiwa shia ilimi ta hanyar huxubobi

masu ban mamaki dangane da Iyalan gidan Manzo

(SAW) ko zantuttukan addini masu rikitarwa da sauqaqa

don tabbatar da su kan gaskiya da haskaka musu gaskiya

da nuna musu vata, Imam (AS) ya kasance yana cewa:

[duk masu wuce gona da iri kan matsayin mu cikin

qagaggun abubuwa, to wannan yana qasqantar da girman

Allah (SW) ne ta hanyar wuce gona da iri]. Don haka

duka wata ruwayar da ba'a fahimce ta ba ku maidawa mai

ita kayar sa.

Buqatuwar mutane da 'yan shia baki xaya

musamman samun rikicewa da samun qagaggun

ruwayoyi ya sanya Imam Ridha (AS) ya nemi sabunta

bayanai kan tauhidi da mas'alolin Imamanci, har yana

cewa: zuwan Imam cikin hukuma zai taimaka wajen yaxa

ingantattun ruwayoyi da suka shafi addini sannan zai yi

tasirin gaske sosai, kusan rabin ruwayoyin da suka rage

Page 53: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

dukkan su daga Imami na takwas (AS) ne daga

maudu'o'in da suka ilimin kalam da aqida.

Cikin nasarar da aka samu an samu kimanin

ruwayoyi 1522 daga Imam Ridha (AS) cikin abubuwan

da suka wanzu a hannun mutane zuwa yau waxanda suka

haxa da tafsiri, fiqihi, aqida da halaye.13

29 Ihtijaj, littafi na 2, shafi na 484. Musnadi Imam Ridha (AS) asari Azizullahi Axardy wanda ya tara ruwayoyi daga Imam Ridha (AS).

Page 54: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Yaran da yake da su masana

Wani qoqari da Imam Ridha (AS) ya yi bayan

waxancen qoqari kala kalan da ya yi shine samar da

manyan masana malamai qwararru. Mafiya yawan yaran

da ya qyanqyashe manyan masana fiqihu ne da hadisai,

cikin manyan litattafai, ya samar da manyan masana sama

da xari uku.

Sannan kuma xaliban na Imam (AS) na da matuqar

kaifin basira ta yadda dukkan abunda suka fahimta ya

zauna kenan, sun rawaito addu'o'i da yawa daga Imam

(AS), sannan da yawansu su kan zauna tare da Imam a

wuraren tafiye-tafiye majalisosi da huxubobi kai har ma a

ibadun su da suka haxa da xawafi a filin hajji, da yadda

ake aikin hajji, yaya ake salla, haka nan ma salon yadda

ake ziyara a Najaf mai tsarki duk sun kawo mana

ruwayoyi.

Wasu daga cikin masu ruwayoyi daga Imam wato

yaran sa sun haxa da:

Ahmad xan Muhammad xan abi Nasr Buznaxi,

Muhammad xan sinan, Fadl xan Shazan, Muhammad xan

Isma'ila xan Bazi'i, Hassan xan Ali washa'a, Hassan xan

Ali xan Fadhal Taimi, Safwan xan Yahya, Yunusa xa

Abdurrahman, Sulaiman xan Ja'afar xan Ibrahim Ja'afari,

Ahmad xan Amiru xa'i, Muhammad xan Fudhail Sirfi da

Mu'umar xan Khalad.

Mafi muhimmancin siffa da waxannan masu rawaito

hadisi daga shia a zamanin Imam (AS) shine suna iya

tattara hadisai su mai da su matsayin littafi, ana cewa

cikin lokaci qanqani Imam Ridha (AS) ya samar da masu

rauwaya birjik a wurare irin su Khurasan, da wasu jama'a

Page 55: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

daga Shia waxanda suka zamo masu matuqar buqatar da

ruwaya daga Iraq da Hijaz har zuwa Khurasan waxanda

ake jin hadisai daga wajen su. Don buga misali zamu iya

kawo muku wasu daga cikin su kamar haka: Hassan xan

Jahm xan Bukair xan A'in, Hassan xan Ali washa, Khalf

xan Hammad Asadi, Rayyan xan Salt Ash'ari Qummi,

Da'abal xan Khaza'i, Mu'umar xa Khallad, Muhammad

xan Sinan da ...92

80 Al kafi littafi na 8, shafi na 820, da littafi na 4, shafi na 529, kamiluz ziyarat, Hadisi na 48. Uyunu Akhbarur ridha (AS), littafi na 2, shafi na 81-85 da shafi na 818 hadisi na 5, Rijalul Barqi, shafi na 827 zuwa na 880. Rijalux Xusi, shafi na 858-810.

Page 56: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Bazanxi, Abun qaunar Imam (AS)

Ba mai ja kan cewa Abu Ja'afar Ahmad xan

Muhammad abi Nasr, wanda aka fi sani da Bazanxi na

daga cikin mafi girma da inganci cikin gbaki xayan yaran

Imam (AS), wanda har zuwa shekara ta 112AH yana nan

da ran sa, abun alfaharin Imamai Ma'asumai uku a

rayuwar sa, wato Imam Kazim, Imam Ridha xa Imam

Jawad (AS) wasu lokutan yana rawaito ruwayar Imam

(AS) da suna [sahibur Ridha].

Ya rawaici ruwayoyi masu yawan gaske daga

Imami na takwas waxanda ya rubuta su, shi mutum ne

mai yawan sani sannan malamin hadisi ne kuma

mawallafi ne kan abubuwan da suke magana kan

Ahlulbait (AS).

Shi wannan bawan Allah ya rayu ne kusa da Kufa

wani yanki da ake kira da Qadisiyyeh. A lokacin mafiya

yawan masu rayuwa a kufa Iraniyawa ne, Barnaxi ba

Iraniye ne. Imam (AS) [akwai yiuywar lokacin da yake

kan hanyarsa zuwa Khurasan ne) ya zauna a Qadisiyyeh

na wani xan lokaci, a wannan lokacin Barnaxi ya yi waje

don rubutu, hakan ne ya san Imam (AS) ke yi masa

kyaututtuka don rubuta zancen Allah.

Mafi muhimmancin aikin da wannan bawan Allah

ya tsaya qyam a kai shine shiga gaban duk wani kuskuren

da aka zo da shi addini don juya karantarwar Imamanci.

Shi kansa a farkon Imamancin Imami na takwas ya xan yi

kokwanto, amman lokacin da ya tabbatar da gaskiyar

hakan, sai ya miqa wuya tare da sallamawa dukkanin ta.

Page 57: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ahmad xan Muhammad Barnaxi yana cewa ya je

Madina wata rana, farkon dare sai wani yaron Imam ya zo

mazaunin su yana cewa: Imam na son ganin ku.

Barnaxi ya yi matuqar alfahari da murna ganin cewa

zai baqunci Imam cikin wannan daren, a qarshe-qarshen

daren Imam (AS) ya ce: ina tunanin yanzu baza ka iya

dawowa Madina ba, yau ka zauna tare da mu, da asuba da

yardar Allah mai girma da xaukaka sai ka kama hanyar ka

ta komawa. A nan take Imam (AS) ya kiran bawan sa ya

ce mata: sanyawa wannan baqon gadon da nake kwanciya

ya kwanta, ni zan kwanta a qasan nan wajen, sannan ka sa

masa filo na da abin jingina ta.

Barnaxi ya kalli irin wannan kyautatawa da Imam

ya yi masa yake labarta cewa:

A ran sa yake gaya kansa cewa: wannan mutumi

mai matuqar xaukaka ne ke sanya ni a muhallin sa?!

Allah na tare da wannan mutumi da duk matsayin da yake

da shi yake haka, ban tava yiwa wani irin wannan

kyauatar ba, Imam ya bani shimfixar sa na yi amfani da

ita, bargon sa da matashin sa duk ya bani na amfana cikin

wannan dare, ba xaya cikin yaran sa da ya taba yi min

wannan.

Na zauna ina ta saqe-saqe a raina yana gefe na sai

ya fuskance ni ya ce:

Ya Ahmad! Shugaban muminai Ali (AS) ya baqunci

Sa'asa'a ya ce masa wannan saukar da na yi maka sabida

ina alfahari da kai na yi maka, ba alfaharin ka bane nawa

ne, ka barni na girmama ka Allah ma ya girmama ka.92

88 Uyunu akhbarur Ridha (AS) (fassara) littafi na 2, shafi na 584 hadisi na 89. Wasailush Shia, littafi na 2, shafi na 888.

Page 58: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka
Page 59: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka
Page 60: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Yunus xan Abdurrahman, Malami masani

Sau uku yana cewa: Zan nunnuka maka Al'janna,

babu wani da Imam ya gayawa irin wannan maganar sai

shi. Irin wannan ne ya sa hatta cikin 'yan shia wasu na

qiyayya da shi. Imam Ridha (AS) ya yio matuqar nutsuwa

da Yunus xan Abdurrahman. Yunus ya rubuta llitattafai

masu yawan gaske [littsfin syyukan rana da dare] xaya ne

cikin litattafan sa wanda ya tattaro addu'o'i da ayyuka

masu yawa. Kusan kowanne gidan 'yan shia akwai

wannan littafin. Imam Hassan Askari (AS) – shekaru

kaxan bayan wafatin Yunus – ya yi wa wannan littafin

duba tun daga farkon sa har zuwa qarshen sa ya ga yadda

littafin ya qunshi ilimummuka ya yiwa Yunus addu'a

matuqar gaske ya ce: Ya Ubangiji a madadin kowanne

xaixaikun haruffan wannan littafi ranar lahira ka sanyawa

Yunusa haske da yardar ka.

Shi ba kawai ta vangaren ilimi ya yiwa addini aiki

ba, har ma ta ayyukan zahiri ya yi matuqar qoqari, wanda

mutumin Iraqi ne, sau 54 cikin shekaru 54 yana zuwa

hajji da Umara. Imam Ridha (AS) ma daga Khrasan ya

tava aika masa kyauta ya bashi umarni cewa, ka yi hajji

xaya da niyyar Imam (ka yi min aikin hajji nima), ya

kasance mai matuqar biyayya ga wilayar Ahlulbait (AS).

Yana matuqar takawa gullatun shia burki haka nan ba

yana shan gaban masu jirkita koyarwar addini, haka nan

yana tsayawa gaban maqiya Imam Ridha (AS). Ya tava

inkarin wilayar Imami na takwas amman da ya haxu da

gaskiya ya gaen ta sai ya zama ya yi dace da taqawa da

cikakkiyar biyayyar Allah sai ya zama xaya daga cikin

manya-manyan yaran Imam Ridha (AS) sannan ya zama

xaya tal mafi ilimi da ganewa na yaran Imam (AS), a

wannan zamanin ya yi suna da Salmanul Farisi.

Page 61: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ja'afar xan Isa shima na cikin yaran Imam (AS),

yana cewa: mun kasance tare da Yunus a gidan Imam, sai

aka bada labarin cewa ga wasu gungun shia daga Basra

suna son a basu izini zasu ga Imam (AS). Imam (AS) ya

ce da Yunus, ka zauna a bayan labule cikin xakin nan

kada ka fito har sai na neme ka.

Mutanen Basra suka qaraso, suka faxi maganganu

marasa daxi dangane da Yusun, Imam ya sunkiyar da

kansa qasa baice komai ba, suka faxi dukkan abunda suke

son faxa na vatanci ga Yunus suka tafi, a sannan sai Imam

(AS) ya yiwa Yunus magana: fito daga xakin, sai ga

hawaye ya jiqe fuskar Yunus jagaf, yana kuka ya ce da

Imam: ya shugaba na, ina matuqar kare wannan mazhabi

iyakar qarfi na, amman shiar ku na min irin wannan halin.

Imam Ridha (AS) ya ce: ya Yunus! Idan Imam ya

yarda da kai, kada zuciyarka ta karaya kan irin waxannan

zantuttukan, ya Yunus! Kada ka danganta kyawun aikin

ka da sai mutane sun fahimce ka sam kada ka dinga

lissafa su.

Yunus xan Abdurrahman a rayuwar sa ya zaman

Xalibin Imam Kazim (AS) da Imam Ridha (AS) sannan

ya yaxa koyarwar Ahlulbait (AS), sannan ya bar duniya a

shekara ta 121AH.91

82 Rijalul Kasshy, shafi na 414, Rijalun Najashi shafi na 447, lamba ta 8201, Tahzibul Ahkam, littafi na 1, shafi na 40, hadisi na 828.

Page 62: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Aba salt, yaron qarshe daga cikin yaran Imam (AS)

Abdusslam xan Salih, wanada aka fi sani da Aba

Salt Haruwi, ya shahara a matsayin yaron Imam (AS),

asalin sa mutumin Iran ne, amman an haife shi a Madina.

Abun lura cikin rayuwar wannan bawan Allah shine cewa

ana lissafa shi cikin gagga-gaggan malamai, Imam (AS)

na shiga Khurasan sai Allah ya yi masa luxufi (Aba Salt)

da karvar shianci.

Ya zauna tare da Imami na takwas a Khurasan,

mutane da yawa masu daraja da wasun su suna zama tare

da shi, sabida haka ne ma ya sanya shi karatun hadisi mai

yawa a hauzozin Ahlussunna, haka ma ya yi karatu wajen

Imam Ridha (AS) tun kafin ma ya zama Shia, inda daga

nan ne wajen Imam (AS) din ya fahimci shianci ya ga

gaskiya, kafin ya zama shia ya rubuta ruwayoyi masu

yawa kan wilayar Ahlulbait (AS), Ma'amun ma na

matuqar girmama shi, ba mamaki sabida wannan ne ma

ya sa shi kaxai ya baiwa dama ya zo tare da shi a qarshen

rayuwar Imam sanda ya bashi guba, da shi ya fara haxuwa

bayan ya fito daga wajen Ma'amun.

Aba Salt Haruwi ya rubuta abubuwa masu yawa

dangane da tarihin Imam Ridha (AS) har ma yana cewa:

Wata rana muna zaune a majlisin Ma'amun, Imam

na magana dangane da wata ruwaya daga Manzo (SAW)

da ta zo tana mai cewa: [ya Ali xan Abi xalib, kaine mai

raba wuta da al'janna ranar al'qiyama]. Ma'amun bai gane

zurfin wannan ruwayar ba, sai ya fuskanto Imam (AS) ya

na cewa: menene dalilin da ya sanya Ali (AS) ya zama

mai raba wuta da al'janna ranar al'qiyama?

Page 63: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Imam Ridha (AS) ya ce: ya Ma'amun! Shin baka ji

wannan ruwayar daga baffan ka Abdullahi xan Abbas ya

rawaito daga Manzo (SAW) ba yana cewa : [son Ali

imani ne, qin sa kuma kafirci ne ba?] ba?

Ma;amun ya ce: haka ne wannan ruwayar na ji ta

daga kaka na.

Imam ya ce: don haka al'janna ta muminai ce wuta

kuma ta kafirai ce, wannan ne ya bada natija kan cewa Ali

(AS) na raba wuta da Al'janna, wanda ya cika da son sa

zai shiga al'janna wanda kuma ya cika da qin sa zai shiga

wuta, wannan ya tabbatar maka da hujja.

Mamaki ya kama Ma'amun ya ce: Kada Allah ya

nuna min rayuwa ba tare da kai ba, yadda kake magajin

kakan ka Manzo (SAW), kakan ka Annabin Allah.

Bayan gama wannan zaman sai Imam (AS) ya koma

gida, lokacin da ya isa gida, sai ya zo wajen sa: ya ce

masa: baba ta da baba na fansa ne gare ka ya xan Manzon

Allah! dubi irin yadda ka amsa min wannan tambayar

tawa cikin sauqi sannan a bayyane!

Imam ya ce: ya Aba Salt! Waccen amsar da na

bayan Allah ne ya yi min ilhamar ta, da gaske ne na ji

wannan ruwayar daga iyaye na da Kakanni na cewa

Manzo (SAW) ya cewa Shugaban Muminai Ali (AS)

cewa: [ya Ali, kaine mai raba wuta da al'janna ranar

al'qiyama, wuta zata dinga cewa wannan nawa ne wannan

naka ne].99

Aba Salt ya kasance tare da Imam (AS) har zuwa

lokacin shahadar sa. Shine ya fi kowa kawo cikakke kuma

tabbataccen bayanin yadda Imam (AS) ya yi shahada, ya

88 Uyunu akhbarur Ridha (AS) shafi na 15, Hadisi na 80.

Page 64: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

yi rubutu kan wafatin Imam, bayan maganar wafatin

Imam ya kawo wasu abubuwan da suka shafi Imam (AS)

a wani littafin daban.94

84 Rijalun Najashi, shafi na 245 da A'alamul wardi, littafi na 2, shafi na 78.

Page 65: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ciratuwar Imamanci

Hisham xan hakam da Aliyyu xan Yaqxin,

waxannan biyun na daga mafi girman yaran Imam Kazim

(AS). Wasu yaran na Imam (AS) suna cikin manya-

manyan masana masu tsoron Allah muminai. Wata rana a

zamanin Imam Kazim (AS) Hisham da Aliyyu bin

Yaqxin suna zaune tsakanin shia a Bagdad, sai Aliyyu

xan Yaqxin ya buxe baki yana cewa: ina kusa da bawan

Allah (imami na bakwai) a zaune sai ga xan sa Ridha ya

shigo, sai Imam ya ce da ni: ya Ali xan Yaqxin! Wannan

shine Ali, shugaban 'ya'ya na ne. ina masa al'kunya da

Abul Hassan, ka gayawa sahabbai na, ban gane abunda

Imam (AS) ya ke nufi ba, Hisham ya ji maganar da Imam

(AS) ya yi min: sai ya xora hannun sa kan goshin sa ya

ce: haba kai kuwa Aliyyu xan Yaqxin! Me kae son kace?

Ali xan Yaqxin ya ce: ina rantse maka da Allah,

wannan abun da na faxa a wajen ka naji shi. Hisham ya

ce: ka san me maganar nan ke nufi kuwa? Lamarin

Imama zai koma hannun sa bayan mahaifinsa ne.

Hassan Kashani shima xaya ne daga cikin mawaqan

qarni na takwas, cikin waqar sa yayi nuni da irin wannan

maganar cewa:

Baban shi na masa al'kuna da Abul Hassan

Ta ko'ina ka dube shi zaka ga Hassan ne

Al'kunyar da koya ya san shi da ita kowacce rana

Al'kunyar sa ta zame masa tamkar sunan sa.

Dawud Raqqi shima yana cewa: na ce da Imam

Kazim (AS), ya shugaba na! Na tsufa, ka tsamar da ni

daga halaka, waye Imami a bayan ka? Imam (AS) ya nuna

Page 66: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

xan sa Abul Hassan (Imam Ridha (AS)) ya ce: baya na

wannan ne majivincin lamarin ku.

Sanda Imam (AS) na kurkuku a Basra ya tura

wasiqa zuwa Madina a rubuce yana sanar da mutane

cewa: baya na Abul Hassan ne wasiyyi na.

Dawud xan Ruzbi ma na cewa: na kawo khumusin

dukiya ta wajen Imam Kazim (AS), sai ya karvi wasu

daga ciki ya bar min wasu. Na ce masa: ya naga wani abu

ka xauka daga ciki (ba duka ba)? sai ya ce min: ragowar

ka baiwa Imamin zamanin ka (majivincin lamarin ka), ka

dinga bashi. Bayan wani lokaci sai labarin wafatin Imam

(AS) ya zo min. Ba a xauki wani lokaci ba sai na gane

cewa Imam Ali xan Musa Ridha (AS) shine wannan

imamin na zamani na bayan a baya na kasa gane cewa

shine Imamin zamanin nawa.95

85 Al'kafy, littafi na 8, shafi na 888-884, hadisi na 8,8,9,da na 88. Tarihin Muhammad (SAW), shafi na 840.

Page 67: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Shekaru ishirin na Imamanci

Ranar juma'a ishirin da biyar ga watan Rahab

shekara ta 219AH ne Imam Kazim (AS) yana shekara ta

hamsin da biyar ya amsa kiran Ubangijin sa, Labik na

cewa: wannan wafatin na sa ya faru ne qarqashin umarnin

Harun cikin kurkuku ta hannun sandy xan Shak ta hanyar

guba ya shahadantar da Imam (AS), sannan aka binne shi

a maqabartar Bagdad a Rakh.

A wannan shekarar xan sa Imam Ridha (AS) na da

shekaru 95 sannan kuma shine babban xan Imam Kazim

(AS) imami na bakwai – ya karvi wannan ragama ta

imamanci ya zaun kan kujerar mahaifin sa. Imam Ridha

(AS) bayan wafatin mahaifin sa ya xauki wannan lamari

na Imamanci mai nauyin gaske don cika umarnin

Ubangiji ya dinga shiryar da mutane har zuwa shekara ta

129AH aka shahadantar da shi a Xus, sannan imamar ta

ciratu daga kansa.

Imami na takwas, a shekara ishirin yana kan

Imamanci, shekaru sha takwas da rabi a Madina sannan

akwai kimanin shekaru biyu da rabi ya zauna a

Khurasan.96

85 Al'kafi, littafi na 8, shafi na 475. Tahzibul ahkam, littafi na 5, shafi na 18. Al'irshad, littafi na 2, shafi na 247. Uyun akbarur Ridha (AS), littafi na 8, shafi na 899, hadisi na 4.

Page 68: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Tsayawar sa (AS) qyam don hana karkatar da addini

(inhirafi)

A shekarun qarshe na rayuwar Imami na bakwai

(AS) ya garar da ita ne cikib gidan kaso Prison, don haka

haxuwar sa da shia ya yi wuya, sannan kuma shia a voye

suke baba wani waje da zaka samu cewa mafiya yawan su

shia ne a wajen kai suna voye shiancin su ne ma, don

haka sai ya zamanto cewa haxuwar Imam (AS) da 'yan

shia ya zama wani abu marar yiyuwa.a wannan lokacin ne

Imam Kazim (AS) sabida samarwa shia mafita sai ya

samar da wakilai waxanda sune 'yan aike tsakanin sa da

mutane, suna kai komo da tambayoyin mutane wajen sa,

da wasiqi da dukkan tambayoyi da ilimantarwar shia suna

yin su ne ta wasixar mutanen tsakkiyar, mafiya yawan

wakilan Imam (AS) mutane ne masu addini masana ne

sosai, ya basu damar sarrafawa da ajiye dubunnan dinarai.

Duk da cewa a irin wannan yanayin Imam Musa

(AS) ya rayu duk da haka sai da Harun ya sanya shi a

gidan Kaso daga qarshe ya shahadantar da shi, ya nemi

shawarar mutane da yawa wakilan kuxaxe da dukiya don

ya shahadantar da Imami na bakwai, a wannan shekarar

ya bayar da kuxaxe da yawa don mutane su zama tare da

shi, sannan da yawa daga cikin wakilai sun canja, ta

hanyar bada cin hanci da rashawa ga yaran Imami na

bakwai.

An samu mutane da yawa masu cewa wai Imam

Kazim ya shiga gaiba ne wacce daga baya zai bayyana zai

kuvutar da mutane daga hannun azzalumai, kamar abun

na nufin cewa shine qarshen Imamai (AS) mai ceton

al'umma, don haka ne ma kai tsaye zai tabbata Imam

Ridha (AS) ba Imami bane, malamai da masana daga

Page 69: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

cikin makusanta kuma yaran Imam Kazim (AS) wakilai

na gari yara na musamman ga Imam Kazim (AS) – irin su

Safwan da Yahya xan Yunus xan Abdurrahman – sun

tsaya qyam kan waxannan jirkice-jirkicen na qarya don

kare addini. Amman abin ban haushi shine tarin jahilai da

marasa cikakkiyar wayewa saida suka rinjayi jumillar

waxannan mutanen kan jihadin su.

Ana ta yaxa shubuhohi da sauye-sauye ta vangarori

daban-daban, wannan ne ya sa lokacin Imam Ridha (AS)

ya yi huxubobi masu yawa da suka shafi Imamanci.

Imam Ridha (AS) ma ya tsaya qyam kan waxannan

qarairayi da aka dinga yin su game da labarin Imami na

bakwai, sannan ya amsa waxannan shubuhohi ta hanyoyin

Ilimi. Haka nan ma masana cikin yaran Imam sun

bayyana gaskiya ga mutane don warware waxannan

shubahohi. Shekaru da yawa ana rubuta hadisai da

ruwayoyi.91

87 Qurbul isnad 200.

Page 70: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Manyan masu canja ma'anar addini

Wata fitina ta kunno kai cikin yaran Imam Kazim

(AS). sune wadanda ke zuwa daga garuruwa daban-daban

da sunan masu karvar Khumusi daga Imami na bakwai.

Mutane uku masu sojan gona da ke cikin su sune:

Aliyyu xan Abi Hamza Baxa'ini, Zayad xan Marwan

Qandi, da Usman xan Isa Rawa'si.

Daga vangaren hukuma kuma, ana tuhumar Imam

Musa (AS) da cewa garuruwan musulmai na aika masa

kuxaxe don ya haxa sojojin da zasu qaulbalanci

gwamnatin Abbasiyawa. Sabida wannan ne ma aka

tsanantawa Imam (AS) da 'yan leqen asiri na tattalin

arziki daga vangaren hukuma. Haka tarihin Imamai (AS)

ya zama ta vangaren dukiya ta yadda dole suke rarraba

aikin karva da sarrafa kuxaxen khumusi a hannun

talakawa. Sai abun ya zama kodai ba kai tsaye Imami ke

karvar kuxi ba ko kuma ya sanya wani karva da tara su

har ma wani lokacin da sarrafa su, amman a lokacin

Imamancin Imam Ridha (AS) lamurran kuxaxe gaba xaya

ya koma hannun sa, saida wasu mutane uku waxanda

suka qi maida wannan dukiya ga Imam Ridha (AS),

wajen Abi Hamza Baxa'ani akwai dinare dubu talatin,

wajen Ziyad xan Marwan Qindi akwai Dinare dubu

saba'in, wajen Usman xan Isa akwai Dinare dubu talatin

da kaniz shida.

Son duniya da kwaxayin matsayi ne ya sanya

waxannan mutane ukun basu maida dukiyar hannun xan

Imam Kazim (AS) kuma wakilin sa ba.

Lokacin da Imam Ridha (AS) ya rubutawa Usman

wasiqa zuwa Misra, ya nemi ya dawo/kawo da wannan

Page 71: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

dukiyar, cikin amsar da ya baiwa Imam (AS) har akwai

cewa: mahaifin ka ai bai mutu ba, duk wanda ya ce ya

mutu ya yi qarya.

Da wannan jita-jitar ya ke yaudarar mutane ya tara

dukiya mai tarin yawa.91

81 Uyunu akhbaruru Ridha (AS), littafi na 8, shafi na 888. Al'gaiba na xusi, shafi na 47.

Page 72: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Masu mulkin zamanin Imam (AS); mulkin Harun

Lokacin Imamancin Imami na takwas (AS), ya yi

daidai da lokacin mulkin [Harunaar Rashid], yana da

'ya'yan sa biyu [Amin] da [Ma'amun]. Zamu iya cewa

Harun da Ma'amun ne mafi shara cikin halifofin

Abbasiyawa sanannu.

Da taimakon shuwagabannin vangarori daban-daban

ya samu nasarar cinye Makka sannan ya xora kansa kan

garuruwan musulmi da qarfin mulki, yana sanya dukkan

qarfin sa don ganin bayan duk wanda ya sava masa, ya

haxa hukuma mai qarfin gaske wacce cikin abinda ta sa

gaba har da takurawa gungun masu aqidar da suka sava

masa, kamar Alawiyyawa da ya sanya musu karan tsana

mai qarfin gaske, sanna ya shiga gaban dukkan wasu

manyan wannan mazhabi da motsin su na yau da gobe,

kamar Imam Kazim (AS) shima ya samu takunkumi mai

tsanani, a wannan hukumar ne aka takurawa Imam har da

shiga gidan kaso kala-kala wanda a qarshe har sai da aka

shihadantar da Imami na bakwai, abun ban mamaki ya

faru a wannan lokacin, cewar wani yaron Imami na

takwas (AS), mai suna Muhammad xan Sinan, ya yi

magana kan shaksiyyaer Harun da alqalamin sa ya

bayyana haqiqanin yadda suka tarwatsa mu sabida takura.

Yana cewa: ba komai kan takobin Harun sai jini.

Waxannan wahalhalu bayan shihadar Imam Kazim

(AS) ma wahalhalun sun ci gaba, saidai qalu balen da ke

gaban Imam Ridha (AS) lokacin Harun sam basu hana shi

abunda ya ke so ba kai ya ci gaba ma da faxawa mutane

kada su damu yana cewa: Harun ba zai iya yi min komai

ba, wannan ya sanyawa shia nutsuwa kan rayuwar Imam

Ridha (AS), da wannan magana ne Imam Ridha (AS) ya

Page 73: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

sanya shia nutsuwa da cewar Harun ba zai iya cutar da shi

ba.93

89 Al-kafi, littafi na 1, shafi na 257 da 251. Uyunu akhbarur Ridha (AS), littafi na 8, shafi na 89.

Page 74: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Faxan neman mulki bayan mutuwar Harun

A shekara ta 239AH Harun ya mutu, ya bar duniya

yana riqe da yanki mai girma da qarfin gaske, amman

wajen ayyana halifan sa ya gagara (bai ayyana ba),

wannan ne ya sa wajen gadon wannan ya sa aka kasa

halifancin nasa ga 'ya'yan sa uku (Amin, Ma'amun da

Mu'utaman) amman wani cikin yaran Harun ya bada

shaida cewar ya yi wasiyya cewa wanda zai gaje shi a

bayan sa shine qaramin cikin 'ya'yan sa maza marar

tajribar su wato Muhammad Amin bayan sa sai Ma'amun

bayan sa sai Mu'utaman. Wannan ne ya sa assasa yaqi da

husuma tsakanin su na tsawon shekaru bakwai wanda aka

sheqar da jini mai yawan gaske, a qarshe dai cikin shekara

ta 231AH sojojin Ma'amun suka kashe Amin ya mamaye

yankin sa, bayan kashe Amin sai tsarin Abbasiyawa baki

xaya ya koma hannun Ma'amun ya ci gaba.42

40 Tarihin Ya'aqubi, littafi na 2, shafi na 480. Tarihil khlafa'a, shafi na 824. Al'kamil fit tarikh, littafi na 5, shaf na 291.

Page 75: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Halifancin Ma'amun

Ma'amun shi kaxai saida ya yi shekaru talatin a kan

mulki bayan kashe xan uwan sa da sunan Halifan

abbasiyawa na bakwai wanda ya gaji karagar mulkin

baban sa. An kashe Amin ne a shekara ta 235AH sabida

yaqin da ya afku tsakanin sa da xan uwan sa, inda wannan

ya sa ya maye gurbin sa da cire shi da ya yi, aka xakko

kan sa daga Khurasan har zuwa Bagdad.

Cikin nayani mai zurfi ta hanyar ruwayoyi daban-

daban ya bayyana cewa, tsanantawar da Imam Ridha (AS)

ya samu a mulkin Harun da lokacin da ake faxa tsakanin

Amin da Ma'amun yana aiki tuquru na kare mazhabin sa

daga masu canja koyarwar sa da sauran qananan maqiya,

dalilin da ya sa Imam Ridha ya qara samun sararawa

shine cewa: maqiya sun shagala da kawukan su don haka

sun kau da kai daga takurawa shia.

Masu bincike da tahlil kan tarihi, sun bayyana

halayyar Ma'amun sama da na kowanne halifan

Abbasiyawa sabida mutum ne, mai wayon gaske, mai

basira, jarumi kuma wayayyen gaske ne. sannan duk da

haka mutum ne mai son zama a tattauna mas'alolin yau da

gobe sannan yana da matuqar son wasanni, babban

abunda Ma'amun ya fi so a rayuwar sa shine caca, kixe-

kixe da shan giya.

A shekara ta 122AH Ma'amun ya kira Imam Ridha

(AS) zuwa Khurasan, a cikin watan azumin wannan

shekarar ya sanya shi majivincin lamurran mutane, ya

sanya mutane su yi masa bai'a, har zuwa qarshen rayuwar

Page 76: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

sa (AS) – kenan kimanin shekaru biyu da watanni biyar –

ya zauna a Khurasan.42

48 Tarikhul khulafa'a, shafi na 805. Tarihin xan Khldun, littafi na 8, shafi na 880. Raywar Imam Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 242 zuwa na 244.

Page 77: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Tsayuwar sa da wahalhalun da ya sha (AS)

Hukumar da bata gama tsayawa qyam da qafarta ba

ta Ma'amun bayan gama yaqunquna da ya gudana

tsakanin su da kashe Amin, sannan a gefe guda akwai

gungun mutanen da basu yarda da gwamnatim ba sabida

wasu dalilai na siyasa.

A wannan lokacin ya zamanto aminci a yankin

musulmai ya ragu sosai, sannan ga wasu Alawiyyawa da

suka tsaya suna qalubalantar gwamnatin, sai ya yi niyyar

xaukar wani salo na [kira zuwa ga Imam Ridha (AS) daga

alayen Muhammad (SAW) – wato janyo hankalin masu

turjiya waxanda ke iqirarin son Manzo(SAW)] wannan

abu ya sanya hukumar Abbasiyawa cikin haxarin gaske.

Zamu yi muku bayanin hakan cikin isharori kamar haka:

A shekara ta 231 an samu turjiya daga wata babban

runduna, ikin zulhijjar wannan shekarar Hassan xan

Harsh ya xaga tuna da suna [Arridha daga Alayen

Muhammad (SAW)] a vangaren Misra, da gefen Nail inda

ya tara runduna mai yawan gaske.

A dai wannan shekara ne Halb da gefen ta aka samu

wasu qarqashin [Nasr xan Shisu Aqili]. A wannan

shekarar ana samu wasu masu turjiyar suma inda aka

gwbza da sunan yaqin [Maidan] wanda aka kashe

kimanin mutane dubu ishirin.

Shekara ta 233AH Abu Saraya daga Kufa ya

shelanta kansa matsayin shugaba a hukumar Ma'amun. A

tare da shi akwai Muhammad xan Ibrahim Xan Isma'il

Hasani (wanda ya shara da Ibni Xaba-xaba) cikin wannan

tsyawar sun samu nasara sun kafa daula ta wani xan

lokaci a Kufa. Haka nan ma Abus Sirara shima ya samu

Page 78: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

dama na kama garuru kamar Makka, Basra, Yemen, Fars,

Ahwaz da Mada'in. Manyan masu faxa a ji a nan yankin

Alawiyyawa ne – mutane uku cikin su ma 'yan uwan

Imam Ridha (AS) ne: Abbas xab Muhammad xan Isa xan

Ja'afar, Hussain xan Hassan Afxas, Ibrahim xan Musa xan

Ja'afar (AS), Isma'il xan Musa xan Ja'afar (AS), Zaidu xan

Musa xan Ja'afar (AS), Muhammad xan Sulaiman xan

Dawud xan Hassan xan Hassan (AS). Abbasiyawa sun

kashe da yawa daga cikin su lokacin tsayawar Abus

Siraya wanda bai kai shekara xaya ba, wanda ya kai

kimanin mutane xari biyu wannan mutanen da aka kashe

bai yi kyau ba.

A shekara ya 122AH xan Imam Sadiq (AS),

Muhammad xan Ja'afar Dibaj a Makka tare da wasu

gungun mutane da suka yi masa bai'a shima ya tashi, Isal

Jalludi wanda yake sojan sa ne ya gan shi, ya bashi

wasiqar amana, na neman hukuma daga wajen Ma'amun.

A sha biyar ga Zulqidar wannan shekarar, Zaidu xan

Musa ma ya miqe inda ya cinnawa wasu gidajen

Abbasiyawa wuta hakan ne ya sa kowa ya san shi da

Zaidu mai wuta.41

42 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 8, shafi na 224, Hadisi na 1. Tarikhul umam wal mamluk, na Xabari, littafi na 1, shafi na 544. Al'kamil fittarikh, littafi na 5, shafi na 800 zuwa 805. Maqatilux xalibin, shafi na 855. Rayuwar Imam Ridha (AS). Qarshi, littafi na 2, shafi na 212.

Page 79: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Kirawo shi zuwa Madina (AS)

Halifan da bai kama qasa ba, ya ar'aika da wasiqu

masu yawa ga Imam (AS) zuwa Madina, Imam (AS) na

bada amsar rashin yadda kan zuwan sa Khurasan, wannan

ne ya sa Halifa Ma'amun ya aiko manyan nakusa da shi

daga yaran sa su biyu da ake kira Raja'a xan abi Dahhak

da Yasir wanda yake mai hidima ga hukumar Abbasiyawa

tare da rundunar sojoji masu yawa don tafiya tare da

Imam (AS) daga Madina zuwa Khurasan, aka basu

umarni su girmama Imam (AS) matuqar girmamawa da

bashi kariya sannan su zama koda yaushe tare da shi,

sannan kada su sake su takura shi kan yin wani abu yayin

tafiyar, su bar shi cikin walwalar da yake so.

Tunda daman Ma'amun na buqatar hukumar sa ta

tsaya da qafafun ta sannan yana son tafiyar sa ta ta xore

ba tare da wani abu ya shiga gaban ta ba, Imam Ridha

(AS) ya gane dukkan abubuwan da Ma'amun ke buqata,

haka nan mutanen Madina da dangin Imam (AS) suma

sun gane dalilin Ma'amun na neman lallai sai Imam (AS)

ya je kusa da shi Khurasan ya zauna, har suke yake cewa:

Imam (AS) ya jejje qabarin manzo (SAW) ya dinga kai

komo na bankwana har sai da mutane suka ji qarar kukan

sa da gane baqin cikin sa na bankwana, su da wasu

mutanen Madina suka gane cewa wannan tafiyar ba

kamar wacce ya sake yi bace, Imam (AS) yake cewa: ina

bankwana da garin Kaka na zan fita daga cikin sa, haka

nan ma zan fita zuwa duniya ta haqiqa, sannan za a binne

ni kusa da Harun, a Khurasan ma ya faxawa wani yaron

sa Hassan xan Wassha cewa: lokacin da na nufi fitowa

daga Madina duk dangi na sun mi nuni sannan suka dinga

magana dangane da ni cewa suna ta yi min kuka, wanda

har saida na ji kukan, sannan na raba musu dinare dubu

Page 80: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

goma sha biyu na gaya musu cewa wannan tafiyar da zan

yi ba zan dawo ba.49

48 Uyunu akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 281 hadisi na 21. Alkhara'ij wal Jara'ih, shafi na 207, hadisi na 859.

Page 81: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Daga Madina zuwa Marwa

Bisa umarnin da Ma'amun ya bayar na cewar idan

za'a taho da Imam (AS) daga Madina a biyo da shi ta

hanyar Basra, Ahwaz, da Fars, sannan ya qara bayyanawa

qarar cewa kada a biyo da shi ta garuruwan Shia, kamar

Kufa, da Qum.

Sabida abubuwan da suka faru a xan shekarun da

suka gabata na wannan lokacin, don haka sai hanyar

Imam Ridha (AS) ta kasance kamar haka: Nuqreh

(Ma'adani Nuqreh), Nabaj, Basra, Ahwaz, Bahban,

Shiraz< Isxakhr, Abrqu, Dahshir, Yazd, Khazaniq, Rabax

ta gaban Badum, Nishabur, Dahsurkh, Kuhisangtarash

(Kuhsangi), Xus, Nugan, Sarkhas sannan Marwa.

Rubututtuka da yawa na tarihi dangane da yadda tafiyar

Imam (AS) ta kasance na nan a tanade.44

44 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 818, Hadisi na 5. Sannan akwai map R.K wanda ya nuna tafiyar Imam (AS) a jogirafance daga Madina zuwa Marwa.

Page 82: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Zaman sa waliyyul ahd

Waliyyul ahad, na nufin zama shugaba kuma

majivincin lamarin mutane bayan mutuwar Halifa.

Wannnan matsayin wanda shine mafi girman matsayi

bayan halifa ya bada shi ne don kawai ya zama mutane

mafi kusa da Imam (AS) sun dafa masa, cikin xan tarihin

Imami na takwas muna karantawa cewa, a shekarun

qarshen rayuwar sa Ma'amun ya naxa shi matsayin

waliyyul ahd din sa, ba wani cikin Ma'asumai da aka tava

sanya shi a wannan matsayin. Wannan zai haskaka mana

a fili cewa ana son amfani da qimar Imam Ridha (AS) ne

don cimma manufa, tunda a nomal yanayi babu yadda za

a yi mutum Azzalumi kamar Harun ya karva tare da

amncewa da wannan lamari.

Tun bayan kashe xan uwansa Amin da ya yi, ya yi

alqawarin sai ya san yadda ya yi ya gyara siyaysar sa ta

gida. Kada ya gaza yin abun da mahaifin sa ya yi. Mafi

girman matsalar da Ma'amun yake fuskanta shine

tsayawar Alawiyyawa, da wasu Iraniyawa da waxanda

basu yadda da mulkin sa ba, wannan ya sanya dole

Ma'amun don ya gayara siyasar sa yana buqatar ya kira

Imam Ridha (AS) ya naxa shi matsayin Magajin sa kawai

domin itace mafita mafi kyau.

Page 83: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Dalilin da ya sa Imam (AS) ya karvi waliyyul ahd

Tunda cewa Imam Ridha (AS) ya shiga Marwa,

Ma'amun ya yi qoqarin sanya Imam (AS) a kan gadon

mulkin sa cikin jalasosi masu yawa da suka gudana amma

kakaf ba inda Imam (AS) ya karvi wannan tayi, duk na

gefen Ma'amun sun yi matuqar shan mamaki, kowa ya

san wannnan abu da Ma'amun yake yi ba a san ta da

sunan hanyar gyara ba, Fadl xan Sahl, wazirin sa Ba

Iraniye kuma masanin siyasar Ma'amun, ya yi matuqar

jayayya da Ma'amun kan wannan abu da ya ke yi yana ce

masa: har yanzu banga halifanci mafi faxuwa a qasa

kwasha-kwasha kamar naka ba, a zama na qarshe, bayan

halifa ya baiwa Imam (AS) karagar mulki yana juyo masa

da ita na cewa baya so, a wannan zaman ma'amun ya

cewa Imam (AS): ina ganin ka fi dacewa ka karvi wannan

kujerar, ka yadda na zama farkon wanda zan yi maka

bai'a, sai a nan Imam (AS) bashi amsa ta qarshe yake ce

masa: idan wannan halifancin ya dace da kai (allah ne ya

baka shi), bai kamata ka cire shi daga wajen ka ka baiwa

wanin ka ba, idan kuma bata dace da kai ba (ba kai Allah

ya sanyawa ita ba qwata ka yi), ba yadda za a yi ka mayar

da ita ga wani sai da dalilin kana son wanin ka ya

girmama ka, wannan maganar, na tabbatar da cewa

hukumar Ma'amun ta qwace ce, rashin cancantar hukumar

Ma'amun, dole ya haqura da wannan tayi ba yar hukma a

hannun sa tunda Ima bai karva ba.

Bayan wasu kwanaki da wannan tattaunawar

Ma'amun ya rasa yadda zai yi da Imam don ya karvi

hukuma, a qarshe sai ya sanya Imam waliyyul Ahd,

wannan naxi da ya yi wa Imam ya savawa burin abun da

Imam (AS) ke so, dalilin Imam na hakan ya na cewa: na

samu labari daga Kaka na cewar, za a kashe ni ne ta

Page 84: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

hanyar guba, za a zalunce si a shahadantar da ni, a daidai

lokacin da mala'ikun sama zasu yi min kuka, sannan za a

binne ni a kusa da Harunar Rashid.

Lokacin da Ma'amun ya ji wannan maganar daga

Imam (AS) sai ya fashe da kuka ya tambayi cewa: ya xan

Annabin Allah! wa zai kashe ka? Ina raye, wa yake da

wannan qarfin ran da zai maka wannan mugun aikin?!

Imam (AS) ya ce: idan na ga dama zan iya faxar

wanda zai kashe ni zan iya bayyana kowane.

Halifa, a qarshe Imam (AS) ya ga ana masa gargaxi

da kisa, sannan ya gane cewa kaxai hanyar kuvuta shine

ya haqura ya karvi wannan muqamin, tunda ko ya karvi

muqamin ko kuma ya mutu.

Imam Ridha (AS) dole ya karva don gudun kada ya

jefa kansa cikin halaka, saidai ya sanya sharaxin cewa ba

zai tava shiga lamarn gudanar da hukuma ba.

Ma'amun ya karvi hakan. A wannan lokacin ne duk

inda waliyyul ahd zai kasance, a tare da shi akwai kyauta

da yake rarrabawa mutane. Ma'amun ya sanya an yi kuxi

da sunan Imam Ridha (AS), duk wanda ya yi godiya idan

Imam (AS) ya yi masa kyauta, yana bashi abunda zai ishe

shi na shekara, ya bada umarni ga dukkan mutane da su

cire baqaqen kayan da Abbasiyawa su sanya korayen

kaya (sabida koraye ne kayan gidan Manzo (SAW)).45

45 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 289, Hadisi na 8, da shafi na 847, hadisi na 81..

Page 85: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Yi wa Imam (AS) bai'a

Kamar yadda tarihi ya bayyana, mutanen Khurasan

da masu godewa hukuma da [Imam Ali xan Musa Ridha

(AS)] ranar asabar biyar ga watan ramadan shekara ta

122AH46 mutane suka yiwa Imam (AS) bai'a da sunan

waliyyul ahad na hukumar Abbasiyawa.

Ma'amun ya baiwa xansa Abbas ya fara yiwa Imam

(AS) bai'a ya zama na farkon yin bai'a kafin koya ya fara

yi masa.

Sannan sarakuna da sauran mutane suka biyo bayan

Abbas suka yi bai'a, a zaman bai'ar ne, tsakanin halifa da

Imam suka yi wani zama tsakanin su, sannan mawaqa da

masu kirari suka dinga yabon Imam (AS) da halifa.

Halifa ya xebe tsammanin cewa Imam (AS) zai

karvi wannan waliyyul ahd xin, ya sanya aka yi

gagarumin biki a garuruwan musulmai, ya bada haqqoqin

shekara xaya baki xaya sannan baqaqen kayan

abbasiyawa ya sa kowa ya cire ya sa kore, sannan ya bada

umarni cewa dukkan kuxaden zinare da na tagulla

(Dirhami da Dinar) a sanya sunan Imam Ridha (AS) a

jikin su. Wasu daga waxannan qwandalayen a gidan ajiye

kayan tarihi da ke Berlin [mai lamba 2132] da England a

garin London [da lamba 113].

Bayan kwana biyu bayan gama zaman bai'a, sai

halifa da kansa ya bada Umarni cewa a taru a yi takardar

yarjejeniya tare da sa hannu kan shedar naxa waliyyul ahd

(mai jiran gado), bayan yaxa wannan labarin cikin

garuruwan musulunci, sannan masu huxubar juma'a su

45 Tarihin shamsi, bai'ar Imam Ridha (AS), 80 farvardin, shekara ta 895 HS (hai'at wa nujumi islami, littafi na 2, shafi na 825).

Page 86: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

dinga yiwa mai jiran gado addu'a kan membarorin su, a

hankali sai ga wannan labarin ya baiwa kowa mamaki,

masoya da maqiya duk baki xaya.41

47 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 245, hayatu Imam Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 807, wanda ya rubuta, ya rubuta siaffar yadda kuxin da aka yi da suna Imam Ridha (AS) jikin tsabar da ke cikin gidan ajiye kayan tarihi.

Page 87: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Dalilin bada muqamin mai jiran gado

Tambayar da ya kamata mu yi a nan shine mai ya sa

Ma'amun ya dage sai ya bada wannan muqamin ga wanda

ba suka sava da shi. Amsar wannan a fili take kowa zai

iya cewa siyasa ce ta sanya shi yin hakan ba wani abu ba

kamar yadda muke gani sannan da wasu dalilai masu

goyawa hakan baya.

Wasu daga cikin dalilan sune cewar ma'amun na son

wasu cikin shia su karkato zuwa gare shi, don haka ya

kamata ya shugabantar da Imam Ridha (AS) tare da

girmama shi.

Wasu kuma sun yi imani da cewa Ma'amun na cikin

yanayi mafi wahala da tsoro yadda ya san cewa zai iya

yiyuwa sojojin Amin su juya masa baya daga qarshe sai

ya zamo lamarin halifanci ya bar gidan Abbasiyawa ya

koma asalin sa ga Alayen Muhammad (SAW).

Gungun jama'a dangane da wannan lamari su na

cewa, halifa ya samu nasarar lafar da rigimar cikin gida

don haka bari ya fuskanci rigimar waje da siyasa sabida

wahalar da ya sha na yaqin cikin gida don haka yaqi bai

kamace shi ba, don haka bari ya xaga tutar cewa shi ya

yarda da alayen Muhammad don haka sai ya samu

sararawa.

An kai ga kallon cewa asalin abunda ya ja Ma'amun

na bada halifanci wanda daga qarshe ya bada waliyyul

ahd, ba komai ya sa haka ba sai don neman wanzuwar

daular Abbasiyya. Saidai sanin Imam Ridha (AS) da

cewar wannan maganar ta Ma'amun ba tabbatacciya bace

kamar yadda rubutu ba zai tava tabbata kan ruwa ba.

Page 88: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Sabida Harun na mutuwa sai ga shi ya kaiwa

gwamnatin Amin hari ya kashe shi sabida son mulki,

wannan na nuna maganar bada mulki yaudara ce, wannan

ne ya sa kowa ya gane Ma'amun ya rasa wasu da yawa

daga masu hankali da suka goya masa baya, waxanda da

yawan su Iraniyawa ne a wannan lokacin Abbasiyawa sun

sanya Iraniyawa a gefe sabida suna ganin kamar sun san

inda suka dosa. A wannan lokacin ne sabida neman

karvuwar Abbasiyawa da neman karvuwa da kafuwar

halifanci ya ci tura ta wani vangare, rauni ya bayyana

cikin halifancin Abbasiyawa a Bagdad inda mafi yawan

masu faxa a ji sun sha gaban Abbasiyawa.

Baiwa Imam (AS) shugaba mai jiran gado na daular

abbasiyawa sabida sun fahimtar cewa daidai lokacin

daular abbasiya na dab da iya samun matsala da rushewa,

wanda zai zama Ma'amun na barin karaga ba wani xan

Abbasiyawa da zai qara mulki, sai mulki ya dawo hannun

banu Hashim, don haka idan Abbasiyawa na son su ci

gaba da tasiri cikin hukuma dole Ma'amun ya nemi

mafaka kada su rasa gaba xaya.

Wannan ne kuma abinda zai faru ga Halifan da zai

zo bayan sa, don haka sai ya yi kokarin ya gyara lamarin

hukumar sa.

Sabida haka ne ya sanya Imam mao jiran gado na

wani xan lokaci wanda tun ba'a je ko'ina ba ya yi

shawarar sanyawa Imam guba a abinci ya shahadantar da

shi.

Page 89: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Rashin aiki tare da hukuma

Ma'amun ya fara da buqatar a karvi shugaban ci

sannan ya qare da bayar da mai jiran gado, duk da cewa

duk maganganu biyun Imam (AS) ya fahimci me ye

hadafin sa. Ma'amun da baida komai sai qoqarin tabbatar

da wilayar sa sabida son karvuwa wajen mutane sannan ta

sanadin jan Imam (AS) ya sanya shi mai jiran gado zai

sauqaqa masa hakan, sai ya tilasta Imam (AS) da karvar

mai jiran gado ko mutuwa, cikin tambayar da Imam (AS)

ya yi kan hakan ya ce: Allah ya hane ni da na kai kaina ga

mahallaka, da ace an bani zavi kan na xauka tsakanin

zavuka biyu (halifanci ko jiran gado), ba wanda zan karva

a ciki, ba zan canja tsari ba, sannan ba zan jirkita tsarin

magabata na ba kawai abinda zan yi shine shawara da

fuskantarwa daga nesa.

Waxannan sharuxxan, haka ya yi bayanin wannan

da cewa na rintse ido daga dukkan zavuvvuka na

hukuma, ta dole ba yadda na iya saida na karvi wannan

mai jiran gado.

Bayan Imam (AS) ya karvi mai jiran gado rana

tsaka yana cikin gida a zaune sai wannan abun mamaki ya

faru. Kamar yadda sau da yawa Ma'amun na neman

taimakon Imam (AS) duk da cewa Imam (AS) ya sanya

masa sharuxxa kafin karvar muqamin Jiran gado, kan

cewa ba zai shiga cikin gudanarwar hukuma ba, sabida ya

nunawa mutane yadda ya kamata halifanci ya kasance

yake tambayar sa yana ce masa: [na karvi wannan

muqami ne bisa sharuxxa kan cewa ba zan cire ko na naxa

wani muqami ba, sannan ba zan sa a yi ko na hana a yi ba

ta yadda koda Allah ya tambaye ni kan dukkan wani

kuskure ko kan siyar da duniya ta zan kuvuta].

Page 90: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Haka nan dai bayan Fadl xan Sahl shima ya bar

duniya, Ma'amun yake cewa Imam (AS): ya Ali xan

Musa, yanzune kake buqatar kasantuwa kusa da ni sosan

gaske, ya kamata ka taimaka min wajen gudanar da

lamarin hukuma, Imam (AS) ya bashi amsa yana cewa:

zaka iya yin halifancin ka kamar yadda ya dace, zamu

zama masu taimaka maka da addu'a a koyaushe.

Cikin amsar da halifa ya bayar lokacin sallar idi

shima Imam saida ya sanya masa sharaxi, saidai an

takurawa Imam (AS) da ya dinga yiwa mutane sallar

juma'a a madadin halifa, wannan lamari ba qaramin

takurawa ya zama ga Imam (AS) ba. Yasir Hadimin sa

yana cewa: duk sati idan Imam (AS) zai dawo daga

masallaci, yana roqar Allah mutuwar sa, irin wannan

addu'a Imam yake yawan yi yana cewa: Ya Mahaliccin

bayi! Idan har idan na bar duniya wannan takura zata rabu

da ni, ka gaggauta sadani da mutuwa.41

41 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 889, Hadisi na 8, da shafi na 85, hadisi na 84, da babi na 20, hadisi na 25 da hadisi na 29.

Page 91: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Mawaqa a Khurasan

A rubuce yake cikin qa'idoji cewar duk wanda ya

zama mai jiran gado ko ya hau halifanci manyan mawaqa

zasu dinga masa waqoqi kala-kala. Wannan al'ada a haka

aka santa a tarihin magabata na wannan yanki, da yawan

mawaqa shahararru na wannan zamanin sun waqe Imam

(AS), kamar su: Nazir Ibrahim xan Abbas suli, Da'abal

xan Ali Khaza'i, Zainu xan Ali Khaza'i, Abu Nawas sun

zo Khurasan, sun yabi Ahlulbait (AS) da waqoqi na kirki

waxanda suka ja hankalin kowa, Da'abal da yae shi shia

ne, ya yi wa Imam Ridha (AS) da Ahlulbait (AS) waqa da

[kamar yadda ayoyi suka faxe su] wacce ta shahara da

madarisi ayat, waxannan waqoqin suna koyar da adabi, a

waxannan ranakin da Imam (AS) ya shigo Khurasan

waqoqin sa sun yi matuqar yaxuwa.

Za a iya cewa: waqoqin Abu Nawas a shekarn (246-

231AH) suna daga mafi girma mafi kyawun adabi da aka

yi a zamanin Imami na takwas (AS).

Wasu na cewa Abu Nawas na daga cikin makwafin

mawaqan da suka zo kafin muslunci, a zaman waqe mai

jiran gado bai samu halarta ba, bayan ranar ne Ma;amun

ya yi wa Abu Nawas magana ya ce: kai ne babban

mawaqin wannan lokacin wanda bani da kamar sa, mai

yasa baka zo wajen waqe mai jiran gado na ba ka waqe

Ali Xan Musa (AS) ba? a nan take Abi Nawas ya tsara

waxannan baituka biyun:

Ka sani cewa ban qi yabon xan Musa ba.

Da mutanen da suke tare da shi.

Ina faxar cewa ba zan bar yabon Imami ba.

Page 92: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Wanda Jibrilu ke wa baban sa hidima.

Ma'amun ya yi matuqar mamakin wannan waqar

sosai, ya baiwa Abu Nawas kimanin abinda ya baiwa

mawaqan da suka tattaru a ranar kyauta.

Bayan wasu 'yan kwanaki sai Abu Nawas ya haxu

da Imam Ridha (AS) ya gaya masa na yi maka wasu

baitoci, zan so ka saurara ka ji, Imam Yace: karanta; sai

ya jero baitoci kamar haka:

Masu tsarki tufafin ku sun tsarkaka

Sallah na inganta ne yayin da aka ambace ku.

Wanda ba alawi ba ku gaya masa

Bashi da wani alfahar a qarshen zamani.

Lokacin da Allah zai kuvutar da halittu zai dakatar

da shi

Ya xaukaka ku ya tsarkake ku ya ku waxannan

mutane.

Kune mafiya xaukaka kuma wajen ku akwai

Ilimin littafi da abunda surori ke qunshe da shi.

Imam (AS) ya ji daxin wannan waqar sosan gaske

yace masa: banji wata waqa da tafi wannan ma'ana ba

kafin yanzu, nan take ya yi wa yaron sa magana ya

tambayr shi cewa: nawa muke da shi kuxi yanzu? Sai ya

bada amsa cewa: dinare xari uku ne, Imam ya ce: baiwa

Abu Nuwas dukkan kuxaxe na, sannan ya ce: saidai kuxin

kaxan ne.

Page 93: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Daga nan sai Imam (AS) ya ci gaba da tafiya zuwa

inda ya nufa.43

49 R.K, Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 828, Hadisi na 80. Al'a'alam, littafi na 2, shafi na 225.

Page 94: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Sallar idi

Halifa ne da kansa yake sallar idi, amman bayan

Imam (AS) ya karvi halifanci bisa takurawar da Ma'amun

ya yi masa, sai ya nemi Imam (AS) ya yi wa mutane sallar

idi. Imam (AS) ya qi karva. Duk da haka halifa ya

takurawa Imam (AS), da ya takura sosai sai Imam (AS)

ya bashi amsa da tambaya cewa: ya Amir! Ka qyale ni da

yin wannan aikin, duk da cewa ina son yin sa, amman

idan ka dage kan sai na yi sallar idin, zan yi wa mutane

salla irin wacce Manzo (SAW) da Sugaban muminai

Imam Ali (AS) ke yi wa mutane.

Ma'amun ya karvi wannan sharaxin a haka. Sai

labari ya baza ko'ina cewa Imam Ridha (AS) zaiwa

mutane salla a Marwa. Da asubar ranar salla, Imam ya

shirya ya yi wanka ya tafi wurin salla, ya sany baqin

rawani sannan ya yafa hirami wani a wuyan sa ya sakko

qirjin sa ya nufi wajen salla, idon sawun sa a buxe, ya

shiga wajen salla, yaran sa da na kusa da shi suka tsaya a

wajen jira suna jiran tafiya wajen salla, Imam (AS) ya

fuskanto su ya ce: ku yi shiga irin yadda na yi baki xayan

ku.

Nan fa wasu mutane suka fusata suka fito waje,

Imam ya fara tafiya da buxaxxiyar qafarsa yana mai xaga

kansa sama ya ce [Allahu akbar] sau huxu.

Imam (AS) ya ci gaba da kabbara baki xayan

yaran sa kuma suna faxa tare da shi. Lokacin da Imam

ya fito daga wajen da suke da murya mai qarfi ya yi

wannan tashibin yana cewa: Allahu akbar Allahu

akbar, Allahu akbarAla ma haza na, Allahu akbar

Page 95: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

ala ma razaqtana min bahimatul an'am,

walhamdulillahi ala ma abla'ana.

Imam ya xan tsaya kaxan fuskanci mutane bayan

isar sa wajen salla, sai qarar kuka kake ji mutane na ta

kuka, suka miqe tsaye sabida girmama shi ya yi

kabbarori huxu, ji kake ko ina na amsa muryar Imam

(AS), sama, qasa, qofa da katanga na amsa muryar

Imam (AS), labari ya jewa Ma'amun: lokacin qasan sa

akwai Fadl xan Sahl a gefen sa, ya cewa halifa: ya

Amir! Idan har irin haka Ali xan Musa zai dinga jan

mutane salla, zai xebe maka dukkan magoya baya

hakan kuma zai haifar da fitina, abinda ya fi kawai

shine ka karvi wannan daga hannun sa kawai.

Duk da haka Imam (AS) ba qarasa daidai inda

zai salla ba, sai Ma'amun ya tashi daga kujerar sa ya

nemi a gayawa Imam (AS) ya dawo, da labari ya same

shi sai ya dawo, ya nemi a bashi takalman sa ya sa ya

dawo gida, wannan ne ya hana mutane su yi sallar Idi

ta wannan ranar a bayan Imam Ridha (AS).52

50 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 850, Hadisi na 28.

Page 96: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Varewar siyasar wasa

A haqiqa da ta tabbata ga Ma'amun cewa ba zai

iya cimma hadafin sa da yake zato ba kawai don

mayar da Imam (AS) mai jiran gado, yana nema ya

bar vangaren banu Abbas sannan a gefe xaya ba zai

iya karkata zuwa ga vangaren Banu Hashim da

alawiyyawa ba. Khurasan yanki ne da ke gabascin

duniyar muslmai, a wannan lokacin ba zai yiyu ta

zama cibiyar hukumar musulmai ba, don haka dole ya

mayar da cibiyar mulki ta koma Bagdad, a gefe guda

kuma ya samu cikas da matsaloli, dole abunda ya fi

masa shine ya zai yi yanzu ya sauke tasirin Imam

Ridha (AS)?

Sai zavi uku ya rage masa: kodai ya tafi da Imam

(AS) zuwa Bagdad, na biyu ko kuma Imam (AS) ya

zauna a Madina na uku ko kuma ya zauna Khurasan

ya ci gaba da rayuwar sa.

Sai ya lissafa cewa idan Imam (AS) ya zauna a

Madina ko Khurasan zai zama an samu wani vangare

na mabiya da sojoji mabiya mai jiran gado kenan – zai

zama mai jiran gado xaya ne – wannan kuma babban

haxari ne ga hukuma. Wannan kuma zai bada kafar

nan gaba halifanci ya iya komawa wajen alawiyyawa

sannan shia su samu babbar mafaka.

Ta vangare xaya kuma halifa bashi da damar

komawa Bagdad sabida matsalar siyasa, dole ya zama

Imam (AS) na tare da shi in har zai koma, wannan

lamarin ya jaza masa damuwa na ganin shiga tsaka

Page 97: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

mai wuya da ya yi, don haka dole ya zavi abun da

shine mafi nasara gare shi ko menene kuwa.

Ga Abbasiyawa 'yan vangarancin da ke Bagdad,

waxanda sam baza su yarda/jure a bada jiran gado ga

wani xa daga bani Hashim ba, koda kuwa da sunan

kujerar Abbasiyawa ce, sannan kuma a zuciyar

Ma'amun bashi da nufin Imam (AS) ya gaje shi, wani

mai magana ya nuna yi hasashe kan cewa, abun ya yi

kiki kaka dole Ma'amun ya ga hanya xaya da zai bi ya

sha shine ya kashe Imam (AS).

Bayan wafatin Imam (AS) kenan sai Ma'amun ya

rubuta wasiqa zuwa ga Abbasiyawa da mutanen

Bagdad yana musu magana wacce ke nuna

shu'umancin sa:

[wasiqar Ma'amun zuwa ga Abbasiyawa, yaran

sa da mutanen Bagdad, ina sanar muku da mutuwar

Ali xan Musa, wanda na so muku da ku yi biyayya

gare shi a baya na, sai gashi maqiya ...].

Akwai wani rahoto da ke hannun Ma'amun shi

kuma ya na cewa Ma'amun ya tabbatar da Ali xan

Musa a matsayin mai jiran gadon sa ya nemi mutane

da su yi masa uzuri (tunda babu shi yanzu), xaya daga

marubutan zamanin da mai suna xan Khaldun cikin

bayanin abunda wannan wasiqar ta qunsa shine:

Ma'amun ya nufi wajen Hassan xan Sahl da mutanen

Bagdad da yaran sa, maimakon Imam zai sanya xan sa

ya zama mai jiran gadon sa, sai gashi ya shelanta cewa

Page 98: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

ya bar duniya, don haka sai ya komar da ita ga xan

nasa.52

58 Tarihin xabari, littafi na 1. Waqio'in da suka faru a 208AH. Tarihin xan Khaldun, littafi na 8 shafi na 250.

Page 99: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Kurkukun sarkhas

Cikin kwanakin da Imam (AS) yake cikin

kurasan, sabida zaman sa cikin gwamnati, ya zauna

cikin wani gida a Sarikhas, ba wanda ya san yaushe

wannan wajen ya zama kurkuku sannan da wane dalili

ta zama a nan, shin dalilin mahaifinsa ya zo nan ne ya

zo ko kuma daman tana kan hanyar sa ta zuwa Marwa

tunda daga Nishabur ya yi niyyar zuwa Sarkhas,

sannan kuma wannan garin kan hanyar matafiyan

hukuma ne masu kai komone zuwa Bagdad.

Wanda kawai Imam ya haxu da shi cikin

kurkukun shine Aba Salt Haruwi, yake cewa: lokacin

da na je gidan da Imam (AS) yake zaune a Sarkhas,

sai na ga hannuwansa da qafafuwan sa cikin sarqa, sai

na roqi masu gadi kan cewa zan gan shi, suka qi ban

xama, lokacin da suka ga na takura sai na shiga, sai

suka ce: ba zai yiyu ka shiga ba kawai don ku yi

magana sabida Imam (AS) dare da rana yana sallah

raka'a dubu nafila, kawai awannin farkon rana kamar

daidai zawali da kuma dab da magriba yake da su,

amman a wannan lokutan baya zuwa ko'ina, koda

yaushe yana shagalltuwa da iziri da munajati.

Aba Slat ya yi matuqar shan mamaki dangane da

irin wannan Ibada da Imam ya ke yi, sai ya nemi

gandirobobin gidan kason da su bashi dama lokacin da

Imam baya salla su samu damar ganawa, ya dage sai

suka ayyana masa lokacin da zai zo don ya yiwa Imam

(AS) hidimar, sai ya ci sa'a ya samu sa'a Imam (AS)

Page 100: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

na zaune a wajen da ya saba yin salla yana xan

tunani....51

52 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 818, Hadisi na 5.

Page 101: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Faxuwar rana

Aba Salt, sananne ne kan soyayyar Imam Ridha

(AS), ya kasance yana tare da Imam tun shekarun

farkon rayuwar sa, ya rubuta abubuwan da suna faru

dangane da wafatin Imam (AS) a wani littafi da ake

kira [wafatu Ridha]. Yana cewa: Imam Ridha (AS) ya

gaya min cewa: ya Aba Salt! Gobe zan je wajen

wancen shu'umin, idan ka ga na fito kaina babu komai

(ba rawani a kai), ka yi min magana amsa, amman

idan na fito kamar yadda kaina yake kaina a suturce,

kada ka yi min magana.

... lokacin asuba ta yi, sai ya sanya kayan sa, ya

zauna daidai inda yake ibada yana xan jira, a daidai

wannan lokacin da yake xan jira kwatsam sai ga xan

Aiken Ma'amun ya shigo, ya ce: shugaban ka na kiran

ka. Imam (AS) ya sanya takalmin sa, ya yafa hiramin

sa ya sanya turare, ya fara tafiya ina bin sa a baya har

saida ya shiga wajen Ma'amun, a gefen Ma'amun

akwai ruwan xan itacen da ake kira angur da na kayan

marmari, an xan sha wani kaso daga ciki, an rage wani

kaxan a ciki, yana ganin shigowar Imam (AS) sai ya

miqe tsaye da sunan girmamawa ya rungume Imam

(AS) ya sumbace shi Imam ya zauna a gefen sa,

wannan ragowar lemon angur xin da ke gefe ya xakko

ya baiwa Imam ya ce: ya xan Manzon Allah! ban tava

ganin angur mai kyan wannan ba a rayuwa ta. Imam

(AS) ya ce masa: kai wannan wane irin angur ne mai

kyau haka da yake daga al'janna, Ma'amun ya ce xan

sha ka ji: ina neman afuwa ba sai na sha ba, Ma'amun

ya ce: dole ka sha fa, sabida me bazaka sha ba? ba

Page 102: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

mamaki kana min wata mummunar fassara ne shi ya

hana ka ci, sai ya xauki angur xin ya kawo kusa da

shi, bayan yan sakanni sai Imam ya xan xauki wasu ya

ci, ya sanya guda uku a bakin sa, kawai sai ya yar da

wanda ya rage a bakin sa ya tafi. Ma'amun ya

tambaya: ina zaka tafi? Ya ce: ka san inda ka aika ni,

ya lulluve kan sa da abaya ya fito.

Anba Salt ya ce: ban yi masa maganar komai ba

har saida ya shiga gida, ya ce: ku kulle qofofi, kada ku

baiwa kowa dama ya shigo, aka rufe qofofi, Imam

(AS) ya kwanta kan gadon da yake bacci, ban daxe

cikin gidan ba ina cike da damuwa da baqin ciki ina

tsaye kawai sai ido na ya cika da haske sai na ga ashe

wani saurayi ne ya zo, mai kyan kallo mai kwantacce

kuma kyakkyawan gashin kai, wanda ban tava ganin

mai kama da Imam Ridha (AS) kamar sa ba, ina ganin

sa ban yi komai sai na tambaye shi: ranka ya daxe,

dukkan qofifi a rufe suke, ta ina ka shigo? Ya ce:

yanzu haka daga Madina aka kawo ni nan wajen, a

yadda qofofin suke a rufe ka shigo. Na tambaya:

wanene kai? Ya ce: ni hujjar Allah ne a kan ka ya Aba

Salt, nine Muhammad xan Ali, sannan ya tafi wajen

baban shi ya nufi xakin da mahaifin na sa ke ciki ya ce

min mu shiga tare. Idanun sa na kallon mahaifin sa

Ridha (AS), wuf ya rungume baban sa ya sanya

hannun sa a wuyan baban sa, ya sumbaci goshin sa, ya

kwantar da shi kan shimfixa, yana cikin kwantar da

mahaifin nashi yana sumbatar sa, sai ya gaya masa

wata magana a hankali wacce ban fahimci mai ya ce

masa ba, ina ganin levven Imam Ridha (AS) farare qal

Page 103: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

har sun fi dusar qanqara haske ... bayan wani xan

lokacin sai Imam (AS) ya bar duniya.

A qarshe dai, Imam Ali xan Musa ar Rdha (AS)

ya bar duniya yana shekara 55, a ranar juma'a qarsehn

watan safar 129AH ta dalilin guba a Xus aka

shihadantar da shi. An yi jana'izar sa (AS) a gidan

Hamid xan Qahxaba Xa'iy a qauyen Sana,bad – qauye

daga cikin qauyukan Nuqan a yankin Xus – ana binne

shi a can.59

58 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 8, shafi na 89, Hadisi na 89, da Littafi na 2, Shafi na 245. Al'irshad, shafi na 804.

Page 104: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Saqo zuwa ga shiawa

Sayyid Abdulaziz Hasani, daga tsatson Imam

Hassan al-mujtaba (AS) yake, yana daga cikin yaran

Imam (AS), mafiya yawancin ruwayoyin da ya kawo a

rayuwar sa daga Imasm Ali Al'hadi (AS) da mahaifin

sa ne, yana saurayi ya hidimtawa Imam Ridha (AS).

Imam (AS) ya bashi wasu saqonni ya roqe shi cewa ya

isarwa da Shia wannan saqon, saqon shine:

Ya Abdulazim! Ka isarwa da abokaina sallama

ta, ka gaya musu kada su baiwa shexan dama a

rayuwar su, su yi riqo da faxin gaskiya da riqon

amana. Ka yi musu wasiyya cewa su kawar da duk

wani abu da zai vata musu lokaci cikin rayuwar su (su

guji aikin banza).

Su ringa ziyartar junan su, wannan zai qara musu

alaqa tsakanin juna, kada su rarraba a tsakanin su; ina

maka ransuwa duk wanda ya sava da wannan zan yi

fushi da shi, zan roqar masa Allah ya haxa shi da

azaba mai tsanani tun a nan duniya da lahira, sannan

za a tashe shi cikin masu riya.

Ka gaya musu cewa Allah, yana jin qan masu

kyautata aiki daga cikin su, zai azabtar da waxanda ke

munana aiki a cikin su, duk wanda ya sake ya

munanawa 'yan uwan sa ko ya yi tarayya da wani don

cutyar da wasu ya sani cewa ni ya cutar koda kuwa

niyyar mummuna ya samu wani ya yi, duk wannan ya

yi wannan ya sani cewa Allah ba zai yafe masa ba har

sai lokacin da ya tuba ya daina wannan aikin amman

idan bai tuba ba, zaia cire masa Imani daga zuciyar sa

Page 105: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

sannan a cire shi daga cikin wilayar mu, ba zai samu

rabon komai daga wilayar mu ba, ina neman tsarin

Allah da samun afkuwar wannan cikin shiar mu.54

54 Al'ikhtisas 247.

Page 106: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Falalar ziyarar sa da lokacin ziyarar

Ruwayoyi rubutattu masu yawan gaske daga

Manzo (SAW) da Ma'asumai (AS) game da ladan

ziyarar Imam Ridha (AS), masu ruwaya na kiran

wannan ruwayar da ruwayar Imami baqon Khurasan.

Idan muka kalli tarin ruwayoyin da suka zo suna

magana kan ladan ziyarar Ma'asumai (AS), zamu gane

cewa mafiya yawan ruwayoyin na kwaxaitarwa kan

ziyarar su (AS), daga ruwayoyin ziyarar Imam

Hussain (AS), wacce ta haxa da ziyarar Imam Ridha

(AS). Wannan ruwaya ta bayyana cewa idan mai

ziyara ya ziyarci haramin Ridha (AS) sannan ya san

haqqin Imam xin sannan ya yi biyayya ga Imam xin,

Allah zai bashi lada mai tarin yawa sabida wannan

zaiyarar (sama da ladan ziyarori).

Wasu ladan na nufin: yafe laifuffuka na baya da

na gaba, ladan shahidan Badar, ladan hajji miliyan

xaya, shiga al'janna, biyan buqatu, sanna zai samu

alherai uku a ranar qiyama:

Lokacin da za a bada littafi a daga ko a hagu,

lokacin hawa siraxi da lokacin auna ayyuka.

Wani mutum ya tambayi Imam Jawad (AS) cewa

ya yi aikin hajjin sa na wajibi, sannan yana son sake

yin na biyu, shin zai je hajji ne ko kuma ya je ziyarar

Imam Ridha (AS)?

Imam Jawad ya bashi amsa cewa: ya fi cancanta

ka je Khurasan ka isar min da gaisuwa wajen Baba na

Page 107: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Abul Hassan, sannan ka yi ziyara sannan zai fi kyau

ka yi wannan ziyarar cikin Rajab ... .

A wata ruwayar daban Imam Jawadya ce da

Ayyub xan Nuhu: duk wanda ya je ziyara kabarin

mahaifi na, Allah zai yafe masa zunubansa sababbi da

tsofaffi, sannan ranar al'qiyama, membarin waxanda

suka ziyarci baba na na daura da na Manzo (SAW)

sannan za a tsame su daga shiga cikin hisabi.

Lokacin da Ayyub xan Nuh ya ji wannan magana

ta Imami na tara (AS), shekara mai zuwa bayan kufa

sai ya tafi Khurasan, ya ziyarci Imam Ridha (AS),

wani cikin shia ya gan shi, bayan ya ji wannan ruwaya

daga bakin sa, ya tambaye shi ya ce: Ayyub! Sabida

me ka zo nan? Ayyub ya bada amsa cewa: na zo nan

ne na hau membari!

Ya ce: mafi muhimmanci kuma mafi dacewar

lokacin ziyarar Imam Ridha (AS) wajan Rajab ne,

ishirn da uk Zulqida da ishirin da biyar Zulqida (ranar

naxe qasa) ce.55

55 Kamiluz ziyarat, shafi na 208-201. Mafatuhul jinan, vangaren ayyukan watanni.

Page 108: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Mai aminar da Barewa

Shahid Saduq (912AH) xaya daga manyan

malaman shia cikin qarni na huxu. Ya rubuta littafi da

ya kevanci Imami na takwas Imam Ridha (AS) da

sunan [uyunu akhbarur Ridha (AS)] wanda yake da

adadi litattafai biyu. Vangaren qarshe na wannan

littafin ya yi magana ne kawai kan karamomi da

mu'ujizozin da suka bayyana dangane da Imam (AS)

bayan shahadar sa ta vangaren qabarin sa mai tsarki,

cikin wannan vangaren ya kawo abubuwa sha uku da

ya yi bayanin su kamar haka:

Hakim Razi shima shia ne da ya ke kula da

haram xin Imam Ridha (AS), Mizban da Abu Mansur

xan Abdurrazaq – yana cikin manya-manyan Xus.

Abu Mansur ya naqalto daga Hakin Razi cewa:

ka saurara da kyau ka ji! Zan gaya maka wani matsayi

na wannan wajen ziyarar, a shekaru na na yarinta ban

san komai ba, ina baiwa masu ziyarar wannan haramin

taimakon da zan iya na rage musu wahala, ina qulle

musu kayan su na ziyara, na kai musu dukuyar su inda

suke so, wani lokacin ina tafiya farauta, wata rana na

haxu da wata barewa a Mash'had, na shuna mata karen

farauta ta, ya bita da gudu wanda ya tilasta mata har

saida ta shiga filin Haram, sai barewar ta tsaya karen

ma ya tsaya a daura da ita basa motsin komai, duk

yadda na kora karen baya iya motsawa zuwa wajen ta,

sai barewar ta tafi zuwa wani vangare na gefen

haramin don vuya, karen ya tsaya bai bita ya shiga ba.

Page 109: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Sai da kaina na shiga wajen barewar, banga

barewar ba, Abu Nasr Qari na zaune a wajen ya ga

duk abunda ke faruwa, sai na tambaye shi: barewar da

ta shiga nan yanzu-yanzu ina ta tafi ne haka? Ya ce:

barewa! Ban ganta ba, ga alamun barewa amman babu

ita. Sai na shiga haram wajen Imam (AS) na tuba, na

kuma yi alqawarin cewa ba zan qara cutar da duk

wanda ya shigo ziyara haram ba ko wanene har

qarshen rayuwa ta kai zan ma kyautata masa ne

maimakon munanawa, daga wannan lokacin duk

sanda wata matsala ta taso min, ina zuwa nan ne na yi

ziyara, sanna na roqi Allah buqatu na, kuma duk sanda

na yi haka Allah na biya min buqatu na. Yanzu haka

sau biyu a Mash'ahd ina roqon Allah sanda aka

kwantar da wani yaro a Mash'had yana tashi da yardar

Allah, a tabbace yake har yanzu ana samun biyan

buqata a wajen matuqar an roqi Allah buqatar a

wannan wajen.56

55 Uyunu Akhbarur Ridha (AS), littafi na 2, shafi na 215, Hadisi na 88.

Page 110: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ladubban ziyara

Mustahabbi ne lokacin ziyarar qabarin Imam

Ridha (AS) a Mash'had, kafin a fito daga gida a yi

wanka a sanya kaya mafi kyau. Ana son wanda ya fito

daga gida zuwa Haram tun daga fitowar sa kada bakin

sa ya shagala da ambaton Allah cikin jin daxi da

nishaxantuwa, ya dinga qananan taku yana cewa:

Allahu akbar, la'ilaha ilallah, subhanallahi wal

hamdu lillahi, daga cikin qananan ziyarorin sa (AS)

da suka zo daga xansa Imam Jawad (AS), akwai

kevantaccen salati, wanda ake son shima lokacin da

aka kusanto qabarin Imam (AS) a dinga karanta shi

kamar haka:

[ya Allah ka yi salati ga Imam Ali xan Musa

Ridha (AS), imami mai taqawa (tsoron Allah) da

gudun duniya (zuhudu) kuma hujjar ka kan dukkan

wanda ke bayan qasa da wanda ke cikin qabar, mai

gaskiya shahidi, slati mai yawa cikakke tsarkakke mai

saduwa mai maimaituwa mai bin juna kamar yadda ka

fifita wanda ya yi salati ga waliyyan ka!51

57 Kamiluz ziyarat, shafi na 809, hadisi na 8 da na 2.

Page 111: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Inda aka cirato wannan littafi

2. Ihtijaj, na Ahmad xan Ali xan Abi Xalib

Xabrisi, waxanda suka buqa, mabugar

Nu'uman Najafi, 2366M

1. Akhbaru Isfahan, Hafiz abu Nu'aim Isfahani

(wanda ya mutu shekara ta 492AH), Baril –

London, 2394M.

9. Al'ikhtisas na Shekhul Mufid (wanda ya mutu

shekara ta 429AH), Tahqiqin: Ali akbar

Gaffari, cibiyar yaxa musulunci ta Qum, bugu

na huxu 2424AH.

4. Al'irshad fi ma'arifatu Huajullah alal Ibad, Abu

Abdullahi Muhammad xan Nu'uman Akbari

Bagdadi wanda aka fi sani da Shekhul Mufid

(wanda ya mutu shekara ta 429AH) tahqiqi da

yaxawa, cibiyar yaxa musulunci ta qum, bugu

na xaya 2429AH.

5. A'alamul wara bi a'a lamul huda, Fadl xan

Hassan Xabrisi, cibiyar Ahlulbait (AS),

2421AH Qum.

6. Al'amali na Abu Jafar Muhammad xan Ali Xan

Hussain Xan Babuya, Qummi wanda aka fi

sani da Sheikh Saduq (wanda ya mutu shekara

ta 912AH), tahqiqi da yaxawa: Cibiyar Bi'isa,

Qum, bugun Farko 2421AH.

1. Amali na shekh Xusi, Abu Ja'afar Muhammad

xan Hassan wanda aka fi sani da Xusi (wanda

ya mutu shekara ta 462AH), Tahqiq: cibiyar

Bi'isa, darus saqafa, Qum, bugun farko

2424AH.

Page 112: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

1. Biharul Anwar wanda ya cika da ruwayoyin

Imamai (AS), na Muhammad Baqir Majlisi

(wanda ya mutu shekara ta 2222AH), tahqiqi,

cibiyar Wafa, Beirut, bugu na biyu, 2429AH.

3. Basairu darajat, Abu Ja'afar Muhammad xan

hassan Saffa, Qummi (wanda ya mutu shekara

ta 132AH), labirarin Ayatullahi Mar'ashin

Najafi, Qum, bugu na farko 2424AH.

22. Tarihin xabari, tarihul umam wal muluk,

Muhammad xan Hariri Xabari, Beirut, cibiyar

ilimi, 2429AH.

22. Tarikhul kulafa'a, Abdurrahmanus Suyuxi,

tahqiqi Abdullahi Mas'ud, Dimashq, Darul

qalamul arabi, 2422AH.

21. Tarikhu mawalid (wanda aka buqa a Nafisa),

Xabrisi (wanda ya mutu shekara ta 541AH),

labirarin Ayatullahi Mar'ashin Najafi, Qum,

bugu na farko 2426AH.

29. Tarikhu Ya'aqubi, Ahmad xan Ya'aqub, cibiyar

yada al'adun Ahlulbait (AS)-Qum.

24. Tarihin ibni Khaldun (wanda ya mutu shekara

ta 121AH), Daru ihya'u turasul Arabi, Beirut,

Lebanon.

25. Tahzibul Ahkam fi shahril Muqanna'ah, Abu

Ja'afar Muhammad Hassan Wanda aka sani da

Shiekh Xusi (wanda ya mutu shekara ta

462AH), darut ta'arif, Beirut-Lebanon.

26. Attauhid, Abu Ja'afar xan Muhammad xan Ali

xan Hussain xan Babuyah qummi wanda aka fi

sani da Sheikh Saduq (wanda ya mutu shekara

ta 912AH), 2931HQ, Tehran, Maktabin sa.

Page 113: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

21. Hayatu Imam Ridha (AS), Baqir Sharif

al'qarshi, wanda ya yaxa Sa'ad xan Jabir, Qum.

21. Hayatu Imam Jawad (AS), Baqir Sharif

al'qarshi, wanda ya yaxa Sa'ad xan Jabir, Qum.

23. Al'khara'ij wal jara'ih, Saeed xan Habatullah

Rawandi (shugaban addini a rawandi) (wanda

ya mutu shekara ta 519AH), tahqiq da yaxawa,

Mu'assasar Imam Kahdi (AF), Qum, 2423AH,

bugun farko.

12. Al'Khisal na Abu Jafar Muhammad xan Ali

Xan Hussain Xan Babuya, Qummi wanda aka

fi sani da Sheikh Saduq (wanda ya mutu

shekara ta 912AH), tahqiqi da yaxawa: cibiyar

yaxa musulunci, Qum, bugu na huxu 2424AH.

12. Rijalul Barqi, Ahmad xan Muhammad Barqi,

tahqiqi Jawad Qiyumi, yaxawar Qiyum,

2423AH.

11. Rijalux xusi, Abu Ja'afar Muhammad Hassan

Wanda aka sani da Shiekh Xusi (wanda ya

mutu shekara ta 462AH), tahqiqi Jawad

Qiyumi, cibiyar yaxa musulunci, Qum, bugu na

xaya 2425AH.

19. Rijalul Kisshi (ikhtara ma'arifatur rijal), Abu

Ja'afar Muhammad Hassan Wanda aka sani da

Shiekh Xusi (wanda ya mutu shekara ta

462AH), tahqiq Mahdi Raja'i, cibiyar Ahlulbait

(AS) qum Bugu na xaya 2424AH.

14. Rijalun najashi (fihrs asma'a musannadash

shia), Ahmad xan Ali Najashi (wanda ya mutu

shekara ta 452AH), darul adwa'a – Beirut,

bugu na farko 2421AH.

Page 114: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

15. Siyar a'alamun Nubala'a, Muhammad Ahmad

Zahabi, tahqiq Shu'aibul Arnuwax, baitul

afkarud duwaliyya, Beirut.

16. Uyunu akhbarur Ridha (AS), Abu Jafar

Muhammad xan Ali Xan Hussain Xan Babuya,

Qummi wanda aka fi sani da Sheikh Saduq

(wanda ya mutu shekara ta 912AH),

manshuratul a'alami, Tehran.

11. Uyunu akhbarur Ridha (AS), (mai fassara) Abu

Jafar Muhammad xan Ali Xan Hussain Xan

Babuya, Qummi wanda aka fi sani da Sheikh

Saduq (wanda ya mutu shekara ta 912AH),

fassarar, Gaffari dea Mustafid, yaxawa saduq,

Tehran.

11. Al'gaiba, Abu Ja'afar Muhammad Hassan

Wanda aka sani da Shiekh Xusi (wanda ya

mutu shekara ta 462AH), 2915HS, Qum,

maktabatu basiri.

13. Qurbul Isnad, Abudllahi xan Ja'afar Himiri

Qummi (wanda ya mutu shekara ta 924AH),

tahqiq da yaxawa, mu'assasar raya alamun

Ahlulbait (AS), Qum, bugu na farko 2429AH.

92. Al'kafi, Abu Ja'afar Siqatul Islam, Muhammad

xan Ya'aqub Kulaini (wanda ya mutu shekara

ta 913AH), tahqiqi, Ali akbar Gaffari, darul

kutubul Islamiyya, Tehran.

92. Kamaluz ziyarat, Ja'afar xan muhammad xad

kuluye (wanda ya mutu shekara ta 961AH),

tahaqiqi, Jawad Qayyumi, yaxawar faqaha,

Qim, bugu na farko, 2421AH.

Page 115: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

91. Kashful gumma fi ma'arifattul Ayimma (AS)

Aliyyu xan Musa arbali, tahaqiqi Hashimur

Rasulul mah'lati 2422AH darul kitabul islami.

99. Alkamil fit tarikh, Aliyyu xan Abul Karami

wanda aka fi sani da Xan Asir, Daru Sadir,

Beirut 2915HQ daidai da 2365AH

94. Littafin Malla yahdhuruhul faqih, Abu Jafar

Muhammad xan Ali Xan Hussain Xan Babuya,

Qummi wanda aka fi sani da Sheikh Saduq

(wanda ya mutu shekara ta 912AH), tahqiqi,

Ali Akbar gaffari, muassasar yada musulunci,

Qum, bugu na biyu.

95. Al'mujtaba minar du'a'ul mujtaba, sayyid

Radiyyud din Ali xan Musa xan Xawus

664AH, tahqiqin safaud din al'basri.

96. Alkamil fittarikh, Ali xan Abi Karam, wanda

aka fi sani da xan asir, Daru sadir, Beirut

Lebanon 2915AH = 2365HS.

91. Musnadul Imamur Ridha (AS), Azizullahu

Axardi, yaxawar kungardeh Imam Ridha (AS),

garin Ridhawi, 2426AH, Mash'had.

91. Misbahul mutahajjid, Abu Ja'afar Muhammad

Hassan Wanda aka sani da Shiekh Xusi (wanda

ya mutu shekara ta 462AH), tahqiqin ali asgar

mirwarid, muassasar fiqihun shia, Beirut,

Lebanon.

93. Ma'anil akhbar, Sheikh Saduq, Abu Jafar

Muhammad xan Ali Xan Hussain Xan Babuya,

Qummi wanda aka fi sani da Sheikh Saduq

(wanda ya mutu shekara ta 912AH), tahqiqi,

Page 116: 2931cev.miu.ac.ir/uploads/mah_hashtom_-_hosa.pdfDa sunan Allah mai rahama mai jin qai Yin qoqari don samun sanayya da alaqa da ababn koyi na daga kyawawan abubuwa, dangane da haka

Ali Akbar gaffari, yaxawa jami'atul mudarrisin

hauzar ilimi ta Qum, 2962HS.

42. Maqatilux xalibin, Aliyyu xan Hussain, abul

faraj Isfahani, tahqiqin Ahmad sugar, Qum,

sharifur radhi, 2424AH.

42. Manaqibu a'li abi Xalib (manaqin na ibn Shahr

Ashub), Rashiduddin Muhammad xan Ali xan

Shar Ashub, Mazandarani (wanda ya mutu

shekara ta 511AH), mabugar ilmiyya, Qum.

41. Al'muntazim fi tarihil muluk wal umam,

Abdurrahman xan Ali wanda aka fi sani da

Jauzi wanda ya mutu shekara ta 531AH, darul

kutubul ilmiyya, Beirut, Lebanon.

49. Wasa'ilush shia, ila tahsili masa'ilush shari'a,

Muhammad xan Hassan wanda aka fi sani da

sheikh Harr Amili, wanda ya mutu shekara ta

2224AH, mu'assasar Ahlulbait (AS) li ihya'it

turas 2299-2224AH, Qum.